Skip to content
Tue, Jun 24, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Idris Mohammed

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alƙawarin tallafa wa gidan Rediyon EFCC
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alƙawarin tallafa wa gidan Rediyon EFCC

EditorMay 17, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi alƙawarin tallafa wa manufofin gidan rediyon Hukumar Yaƙi…

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin tallafa wa tsaron yanar gizo
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin tallafa wa tsaron yanar gizo

EditorMay 16, 2024

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin nan da aka ƙaƙaba wa masu ajiya a banki na tallafin tsaron yanar gizo.Babban…

Gwamnatin Tarayya ta musanta iƙirarin Binance na neman cin hanci
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta musanta iƙirarin Binance na neman cin hanci

EditorMay 9, 2024

Gwamnatin Tarayya ta mayar da martani kan iƙirarin da Shugaban kamfanin Binance, Richard Teng, ya yi na cewa wai wasu…

Gwamnatin Tarayya ba ta tunanin kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya, inji Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Gwamnatin Tarayya ba ta tunanin kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya, inji Ministan Yaɗa Labarai

EditorMay 6, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya a ƙarƙashin jagorancin Shugaban Ƙasa Bola…

Mu kare darajar muhalli, kuma mu kare Nijeriya daga labaran bogi – Minista
Labarai

Mu kare darajar muhalli, kuma mu kare Nijeriya daga labaran bogi – Minista

EditorMay 6, 2024

Hoto: Minista Idris (a hagu) tare da Darakta-Janar na gidan rediyon Muryar Nijeriya (VON), Malam Baba Jibrin Ndace, a wurin…

Gwamnatin Tinubu ta ba ‘yan jarida cikakken ‘yanci, inji Minista
Labarai

Gwamnatin Tinubu ta ba ‘yan jarida cikakken ‘yanci, inji Minista

EditorMay 4, 2024

Hoto: Daga hagu: Mai ba Shugaban Ƙasa shawara na musamman kan yaɗa labarai da dabaru, Mista Bayo Onanuga; Babbar Sakatariyar…

Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai murnar cika shekaru 58
Labarai

Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai murnar cika shekaru 58

EditorMay 2, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, murnar cika shekaru…

Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin kare haƙƙoƙin naƙasassu
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin kare haƙƙoƙin naƙasassu

EditorApril 25, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ba da umarnin kafa wani kwamiti mai mutum biyar…

Gwamnan Zamfara ya s ce: Mun kawo gagarumin sauyi a harkar tafiyar da gwamnati
Labarai

Gwamnan Zamfara ya s ce: Mun kawo gagarumin sauyi a harkar tafiyar da gwamnati

EditorApril 16, 2024

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa gwamnatin sa ta kawo gagarumar gyara a hanyoyin tafiyar da gwamnati…

Gwamnati za ta sake zuba kuɗin da ake tarawa daga janye tallafin wutar lantarki wajen inganta wutar lantarki, kiwon lafiya, da ilimi, inji Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Gwamnati za ta sake zuba kuɗin da ake tarawa daga janye tallafin wutar lantarki wajen inganta wutar lantarki, kiwon lafiya, da ilimi, inji Ministan Yaɗa Labarai

EditorApril 14, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce sama da naira tiriliyan 1 da za a…

Posts navigation

Older posts
Newer posts
  • Popular Post
  • Labarai
Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Rahoto

Abin da ya sa Ridha Clinic ya zama inuwar kowa

EditorDecember 22, 2023

Daga Muhammad Idrees Cikin burin wannan Harka akwai samar da wasu abubuwa da za su amfani al'umma da rage musu radadin yanayi da kuma koyar da su yadda ake gudanar da wadannan abubuwan. A gaba-gaba na kan wannan buri, akwai abu biyu, samar da makarantu…

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bada Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja Duk da Gargaɗin Da Ofishin Jakadancin Amurka Ya Ba Matafiya

EditorJune 23, 2025

Gwamnatin Tarayya ta bada tabbacin cewa Babban Birnin Tarayya Abuja yana da tsaro ga mazauna cikin sa da baƙi da kuma jakadun ƙasashen waje. Wannan tabbacin na zuwa ne bayan da Ofishin Jakadancin Amurka da ke Nijeriya ya fitar da wata sabuwar sanarwa kan tsaro,…

Labarai

Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana damuwa da alhini bisa harin kunar bakin wake da aka kai a Konduga, Jihar Borno. Shugaba Tinubu ya bayyana harin a matsayin zalunci na rashin imani, yana mai cewa hakan ba zai hana gwamnati da hukumomin tsaro ci…

Labarai

Kisan Filato: Ba zamu Lamunci Zubar Da Jinin Mutane Ba Gaira Ba Dalili —Shugaba Tinubu

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da Allah-wadai da kisan gilla da aka yi wa ayarin masu zuwa biki mutum 12 a jihar Filato, yana mai bayyana lamarin a matsayin abin ƙyama da rashin imani. A cewar sanarwar da mai ba Shugaban ƙasa…

Labarai

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokiraɗiyyar Nijeriya

EditorJune 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci kafafen yaɗa labarai da su riƙa yaɗa labaran da ke nuna nasarorin da Nijeriya ta samu a tsarin mulkin dimokiraɗiyya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a ranar Asabar yayin bikin cikar…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana damuwa da alhini bisa harin kunar bakin wake da aka kai a Konduga, Jihar Borno. Shugaba Tinubu ya bayyana harin a matsayin zalunci na rashin imani, yana mai…

2
Labarai

Kisan Filato: Ba zamu Lamunci Zubar Da Jinin Mutane Ba Gaira Ba Dalili —Shugaba Tinubu

EditorJune 22, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da Allah-wadai da kisan gilla da aka yi wa ayarin masu zuwa biki mutum 12 a jihar Filato, yana mai bayyana lamarin a matsayin abin ƙyama da…

3
Labarai

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokiraɗiyyar Nijeriya

EditorJune 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta buƙaci kafafen yaɗa labarai da su riƙa yaɗa labaran da ke nuna nasarorin da Nijeriya ta samu a tsarin mulkin dimokiraɗiyya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi…

4
Labarai

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba, Inji Gwamna Lawal

EditorJune 22, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta karbi lamuni ko rance domin gudanar da ayyukan kawo sauyi da ake yi a duk faɗin jihar ba, kuma duk da haka yana da…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
  • Iyali na zargin rashin kulawar jami’an asibitin Aminu Kano ya sa ‘yar Uwar su ta mutu bayan ta haihu.
  • Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH
  • SHUGABA TINUBU YA KADDAMAR DA TARAKTOCI 2,000 DOMIN INGANTA NOMAN ZAMANI A FADIN KASAR NAN
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bada Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja Duk da Gargaɗin Da Ofishin Jakadancin Amurka Ya Ba Matafiya
  • Tinubu: Gwamnati Za Ta Kara Kaimi Wajen Kawar da ’Yan Ta’adda da tabbatar da Tsaron Ma’aikata
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.