Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Idris Mohammed
  • Page 15

Tag: Idris Mohammed

  • Labarai

Kiran Minista Idris ga ’yan Nijeriya: Ku guje wa zanga-zanga, ku yi amfani da damarmakin da gwamnatin Tinubu ta samar

Editor1 year ago010 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damarmakin da gwamnatin Shugaba Tinubu ta samar masu maimakon gudanar da zanga-zanga. Ministan ya bayar da shawarar ne a taron manema labarai na duniya da ya gudanar a Abuja ranar Laraba. Ya yi nuni da cewa…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago09 mins

Hoto: Idris (a tsakiya) tare da shugabannin kungiyar Kiristoci ta Charismatic Bishops a lokacin ziyarar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da ba su ji ba ba su gani ba. Ya ce duk da yake gwamnatin Shugaba…

Read More
  • Labarai

Batun zanga-zanga: Minista na so jama’a su ƙara haƙuri domin Tinubu yana ƙoƙarin rage matsi

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya, musamman matasa masu shirin zanga-zanga, da su yi haƙuri. A halin yanzu wasu ‘yan Nijeriya na ta yin shelar cewa za su yi zanga-zangar lumana a ƙarshen wannan watan domin bayyana ɓacin ran su kan matsin tattalin arziki da…

Read More
  • Labarai

Nijeriya da UAE sun cimma yarjejeniya kan maido da ba ‘yan Nijeriya biza

Editor1 year ago01 mins

Gwamnatin Nijeriya da ta Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) sun yi nasarar cimma yarjejeniyar barin masu riƙe da fasfo na Nijeriya su koma yin tafiye-tafiye zuwa ƙasar ta UAE. Wannan cigaban ya biyo bayan tattaunawa mai yawa kuma mai amfani tsakanin ƙasashen biyu. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya karɓi baƙuncin ‘yan jaridar da aka sace

Editor1 year ago04 mins

Hoto: Idris (na 3 daga hagu) da Ribadu (na 3 daga dama) tare da iyalan da aka sace Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi maraba da sakin wasu ‘yan jarida biyu da aka sace daga gidajen su da ke bayan garin Kaduna a ƙarshen makon jiya. Da yake jawabi…

Read More
  • Labarai

Ba yau Daily Trust ta fara buga ‘labaran ƙarya’ ba, inji Minista

Editor1 year ago08 mins

Hoto: Alhaji Mohammed Idris a lokacin taron a ranar Asabar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa jaridar Daily Trust ta daɗe tana buga abin da ta kira da “rahotannin ƙarya”. Ministan ya yi wannan maganar ne a taron da ya yi da manema labarai a Cibiyar ‘Yan Jarida…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya jajanta wa Mataimakin Gwamnan Neja kan rasuwar matar sa

Editor1 year ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya miƙa saƙon ta’aziyyar sa ga Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Garba Yakubu, da ɗaukacin iyalan sa bisa rasuwar matar sa Hajiya Zainab. A cikin wata sanarwa da ya fitar, ministan ya ce, “Ina miƙa saƙon ta’aziyya ta ga Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Mai Girma…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu ba za ta goyi bayan dokokin auren jinsi ko tarayyar masu luwaɗi da maɗigo ba – Minista

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba za ta goyi bayan duk wani yunƙuri na auren jinsi ko ɗaure wa ‘yan luwaɗi da masu maɗigo a Nijeriya ba. Ministan ya faɗi haka ne a yayin da yake martani kan labarin da aka yaɗa a…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya umarce ni in riƙa faɗin gaskiya – Idris

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya umarce shi ne da ya dawo da amana da gaskiya a aikin yaɗa labaran gwamnati ga jama’a. Idris ya bayyana haka ne a Abuja a wajen bikin cika shekaru 60 da kafa Cibiyar Hulɗa da Jama’a ta Ƙasa…

Read More
  • 1
  • …
  • 13
  • 14
  • 15
  • 16
  • 17
  • …
  • 20

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.