Aikin bututun gas na AKK zai bunƙasa tattalin arzikin Arewacin Nijeriya – Minista

Hoto: Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Mohammed Idris (a tsakiya), tare da su Ministan Kuɗi da Tsara Tattalin Arziki, Wale Edun; Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Hadiza Balarabe; Ƙaramin Ministan Albarkatun Gas, Ekperikpe Ekpo, da Shugaban NNPC, Mele Kyari, lokacin ziyarar su ga wurin aikin tsallaka Kogin Kaduna da bututun gas na Ajaokuta-Kaduna-Kano (AKK)…

Read More

Bikin Sallah: Tinubu ya taya murna tare da yin kira a yi tunani kan sadaukarwa, alhaki da kuma haɗin kai

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar Babbar Sallah, ya ce lamarin wanda ke nuni da sadaukarwa, ɗabbaka imani da biyayya ga nufin Ubangiji. A wata sanarwa da Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Ajuri Ngelale ya fitar, Shugaban Ƙasa ya taya al’ummar Musulmi murna tare…

Read More

Batun mafi ƙanƙantar albashi: Gwamnatin Tarayya ta buƙaci ma’aikata su karɓi abin da ba zai gurgunta tattalin arziki ba har ya kai ga rage ma’aikata

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga Ƙungiyar Ƙwadago ta Nijeriya (NLC) da ta amince da mafi ƙanƙantar albashi na ƙasa wanda ba zai gurgunta tattalin arzikin ƙasa ba, kuma ya kai ga korar ma’aikata da dama. Idris ya yi wannan roƙo ne a lokacin da yake buɗe…

Read More

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da na’urar auna yawan masu kallon talabijin ta farko a Nijeriya

Hoto: Daga hagu: Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Yaɗa Labarai da Wayar da Ka, Sanata Eze Kenneth Emeka; Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris; Ministar Fasaha, Al’adu da Tattalin Arziƙin Ƙirƙire-ƙirƙire, Barista Hannatu Musawa, da tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Alhaji Lai Mohammed, a wajen ƙaddamar da Tsarin Auna Masu Sauraren Kafafen Yaɗa…

Read More

Buƙatar Ƙungiyar Ƙwadago ta mafi ƙarancin albashi N494,000 ya kai naira tiriliyan 9.5 duk shekara, amma ba zai ɗore ba – Idris

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya ce mafi ƙarancin albashi na ƙasa N494,000 da Ƙungiyar Ƙwadago (NLC) ke nema, wanda ya kai jimillar naira tiriliyan 9.5 a duk shekara, na iya gurgunta tattalin arzikin ƙasa da kuma kawo cikas ga jin daɗin ‘yan Nijeriya sama da miliyan 200. Idris ya bayyana…

Read More