Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Idris Mohammed
  • Page 17

Tag: Idris Mohammed

  • Labarai

Ba za a yi gagarumin bikin cikar gwamnatin Tinubu shekara ɗaya ba, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor2 years ago03 mins

Hoto: Ministoci a wajen taron manema labarai Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce ba za a yi wani gagarumin biki a ranar cikar gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shekera ɗaya ba. Idris ya bayyana haka ne a taron manema labarai na ministoci a ranar Laraba a Abuja. A cewar…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alƙawarin tallafa wa gidan Rediyon EFCC

Editor2 years ago04 mins

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi alƙawarin tallafa wa manufofin gidan rediyon Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa mai suna EFCC Radio. Idris ya bayyana hakan ne a wurin taron ƙaddamar da gidan rediyon da ke kan lamba 97.3 a zangon FM wanda aka yi a hedikwatar hukumar…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin tallafa wa tsaron yanar gizo

Editor2 years ago04 mins

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin nan da aka ƙaƙaba wa masu ajiya a banki na tallafin tsaron yanar gizo.Babban Bankin Nijeriya (CBN) ne ya bayyana shigo da harajin kan kuɗaɗen da jama’a da kamfanoni ke turawa, wanda hakan ya haifar da ce-ce-ku-ce. Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta musanta iƙirarin Binance na neman cin hanci

Editor2 years ago04 mins

Gwamnatin Tarayya ta mayar da martani kan iƙirarin da Shugaban kamfanin Binance, Richard Teng, ya yi na cewa wai wasu jami’an gwamnatin Nijeriya sun buƙaci a ba su cin hanci da kuɗaɗen kirifto don warware binciken laifuffukan da ake yi wa masa. Teng ya yi wannan iƙirarin ne a wani shafin yanar gizon da kafafen…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ba ta tunanin kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor2 years ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya a ƙarƙashin jagorancin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ba ta tunanin kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya. A wata sanarwa da ya sanya wa hannu a ranar Litinin, Idris ya bayyana rahoton da wasu kafafen yaɗa labarai ke yaɗawa…

Read More
  • Labarai

Mu kare darajar muhalli, kuma mu kare Nijeriya daga labaran bogi – Minista

Editor2 years ago07 mins

Hoto: Minista Idris (a hagu) tare da Darakta-Janar na gidan rediyon Muryar Nijeriya (VON), Malam Baba Jibrin Ndace, a wurin taron Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa kafafen yaɗa labarai wani babban ginshiƙi ne na haɓaka muhalli tare da kare martabar mulkin dimokiraɗiyya. Ministan ya faɗi haka ne…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu ta ba ‘yan jarida cikakken ‘yanci, inji Minista

Editor2 years ago07 mins

Hoto: Daga hagu: Mai ba Shugaban Ƙasa shawara na musamman kan yaɗa labarai da dabaru, Mista Bayo Onanuga; Babbar Sakatariyar Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Dakta Ngozi Onwudiwe; Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris; Ƙaramin Ministan Muhalli, Dakta Iziaq Adekunle Adeboye Salako, da Shugaban Ofishin UNESCO na Abuja, Mista…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai murnar cika shekaru 58

Editor2 years ago02 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, murnar cika shekaru 58 a duniya. A wata sanarwa da Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara Na Musamman Kan Harkokin Yaɗa Labarai, Cif Ajuri Ngelale ya fitar, Tinubu ya ce Idris, gogaggen ma’aikacin gwamnati ne, mawallafi kuma ɗan siyasa,…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin kare haƙƙoƙin naƙasassu

Editor2 years ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ba da umarnin kafa wani kwamiti mai mutum biyar da zai fito da tsarin aiki da Hukumar Naƙasassu ta Ƙasa domin wayar da kan jama’a game da ‘yanci da kuma damarmakin naƙasassu. Ministan ya bayar da umarnin ne a Abuja a ranar Laraba a…

Read More
  • Labarai

Gwamnan Zamfara ya s ce: Mun kawo gagarumin sauyi a harkar tafiyar da gwamnati

Editor2 years ago04 mins

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa gwamnatin sa ta kawo gagarumar gyara a hanyoyin tafiyar da gwamnati don samar da ci gaba mai inganci a jihar. A Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya bayyana haka a lokacin da ya ke jagorantar zaman Majalisar zartarwar jihar, wanda ya gudana a fadar gwamnati da…

Read More
  • 1
  • …
  • 15
  • 16
  • 17
  • 18
  • 19
  • 20

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.