Labari cikin hoto

Daga hagu zuwa dama – Tsohon mai magana da yawun fadar shugaban kasa, Malam Garba Shehu; Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris; Shugaban Kwamitin Zartarwa na Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Duniya (International Press Institute – IPI), Mista Marton Gergely; Wakilin Najeriya da Afirka a Kwamitin Zartarwa na ƙungiyar ta IPI, Mista Raheem…

Read More

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya jagoranci Kwamishinonin wajen ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana mai…

Read More

HOTO:Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, Ya Karɓi Baƙuncin Jakadan Ƙasar Argentina a Najeriya, Nicholas Perrazo Nao, a Ziyarar Ban-girma a Ofishinsa da Ke Abuja, a Jiya Laraba, Inda Suka Tattauna Kan Ƙarfafa Haɗin Gwiwar Ƙasashen Biyu Ta Hanyar Musayar Bayanai, Haɗin Gwiwar Kafofin Yaɗa Labarai da Al’adu

Read More