Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja
Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, wanda rahotanni suka ce mutane 30 ne suka mutu. Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Mohammed Idris, ya jajantawa gwamnati ga iyalan wadanda abin ya shafa, gwamnati da al’ummar jihar Neja. Ministan…
