Kowanne bangare na ƙasar nan zai amfana da yarjejeniyar kiwon lafiya da aka kulla tsakanin Najeriya da gwamnatin Amurka Cewar Ministan yaɗa labarai

Kowanne bangare na ƙasar nan zai amfana da yarjejeniyar kiwon lafiya da aka kulla tsakanin Najeriya da gwamnatin Amurka.A cikin yarjejeniyar ta dala biliyan 5.18 da aka rattaɓawa hannu tsakanin ƙasashen biyu babu inda ke ɗauke da bayanin cewa mabiya addinin wani ɓamgare ne kaɗai zasu amfana da wannan tsarin karfafa kiyon lafiya. Ministan Yaɗa…

Read More

Gobara ba ta tashi a Hedikwatar CBN ba

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Nijeriya (CBN) na sanar da cewa labarin da wasu marasa kishin ƙasa suka yaɗa a soshiyal midiya cewa hedikwatar bankin ta kama da wuta, ƙarya ce, babu abin da ya faru a bankin. Wata taƙaitacciyar sanarwar da CBN ya wallafa a shafin sa na Facebook a ranar Lahadi, ta ce…

Read More

Shugaba Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Kimiyyar Kiwon Lafiya ta Tarayya Azare zuwa Jami’ar Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare zuwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi University of Medical Sciences, Azare, domin girmama marigayi fitaccen malami kuma dattijo a Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sanarwar sauya sunan jami’ar ta zo ne a matsayin girmamawa ga irin rawar da marigayin ya…

Read More

Tinubu na Kafa Ginshiƙai Masu Ƙarfi don Tsaro, Ci Gaba da Sabunta Ƙasa – Ministan Yaɗa Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar matakai a tsanake kuma masu muhimmanci domin daidaita tattalin arzikin Nijeriya, ƙarfafa tsaron ƙasa, da kuma shimfiɗa tubalin wadata mai ɗorewa na dogon lokaci. Ministan ya faɗi hakan ne a daren Juma’a yayin wata liyafar…

Read More

KASAFIN KUƊIN 2026: Tinubu Ya Bai Wa Tsaro, Lafiya, Noma, Ilimi da Ababen More Rayuwa Muhimmanci na Musamman

Shugaban Ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar da Kasafin Kuɗin Tarayya na shekarar 2026 a gaban zaman haɗin gwiwar Majalisar Tarayya, inda ya bayyana cewa kasafin ya mayar da hankali kan ƙarfafa tsaro, bunƙasa tattalin arziki, inganta jin daɗin al’umma da gina ƙasa mai ɗorewa. Kasafin, mai taken “Kasafin Ƙarfafa Tushen Arziki, Sabunta Juriya…

Read More