Shugaba Tinubu ya taya Shettima murna kan lambar girmamawa daga Ƙungiyar Masana Tattalin Arzikin Najeriya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Mataimakinsa, Kashim Shettima, da wasu fitattun ’yan Najeriya murna bayan an karrama su da lambar girmamawa ta “Fellow” na Ƙungiyar Masana Tattalin Arzikin Najeriya [Nigerian Economic Society (NES)] saboda rawar da suka taka wajen tsara manufofin tattalin arziki da bincike a fannin ci gaba. A wata sanarwa daga…

Read More

Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja

Gwamnatin tarayya ta yi alhinin rasuwar mutanen da hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, wanda rahotanni suka ce mutane 30 ne suka mutu. Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Mohammed Idris, ya jajantawa gwamnati ga iyalan wadanda abin ya shafa, gwamnati da al’ummar jihar Neja. Ministan…

Read More