Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Nijeriya
  • Page 34

Tag: Nijeriya

  • Labarai

Gobe Talata Obasanjo Zai Ƙaddamar Da Asibitin Yariman Bakura, Tare Da Wasu Ayyuka A Zamfara

Editor6 months ago02 mins

Tsohon shugaban ƙasar nan, Chief Olusegun Obasanjo zai shiga jihar Zamfara domin ƙaddamar da wasu ayyukan da Gwamna Dauda Lawal ya yi a jihar, wanda zai haɗa da babban asibitin Yariman Bakura da kuma wasu hanyoyi a babban birnin jihar. Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya fitar a…

Read More
  • Labarai

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai

Editor6 months ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya a ƙasar. A wata hira ta musamman da ya yi da mujallar Forbes Africa yayin bikin Ranar Dimokiraɗiyya, Ministan ya…

Read More
  • Labarai

Haɗin kai tsakanin Gwamnati da Majalisa ya haifar da manyan Nasarori a cikin shekaru 2 -Shugaba Tinubu

Editor6 months ago02 mins

A wani bangare mai karfi na jawabin sa a yayin zaman hadin gwiwar Majalisar Tarayya domin bikin Ranar Dimokuradiyya, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna matukar godiya da yabo ga ‘yan majalisar tarayya bisa yadda suka bayar da cikakken hadin kai ga bangaren zartaswa tun bayan hawansa mulki. Shugaban kasar ya ce:“A cikin shekara…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda da aka fi sani da Auta a Jihar Zamfara

Editor6 months ago02 mins

Rundunar sojin Najeriya ta samu gagarumar nasara a yakin da take da ta’addanci a jihar Zamfara, bayan da dakarun Mobile Strike Team (MST) na Operation FASAN YAMMA (OPFY) suka hallaka wasu fitattun ‘yan ta’adda a cikin wani sumame da suka kai a yankin Ƙunchin Kalgo, karamar hukumar Tsafe, ranar Litinin 10 ga Yuni, 2025. Cikin…

Read More
  • Labarai

SHUGABA TINUBU YA KARRAMA MANYAN ’YAN RAJIN DEMOKRAƊIYYA DA LAMBAR YABO A RANAR DIMOKURADIYYA

Editor7 months ago04 mins

A wani bangare na bikin Ranar Dimokuradiyya da aka gudanar a zauren Majalisar Tarayya dake Abuja, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da lambobin yabo ga wasu fitattun ’yan Najeriya da suka bada gagarumar gudummawa wajen ci gaban dimokuradiyya, zaman lafiya da cigaban ƙasa baki ɗaya. Shugaba Tinubu ya ce an ware wannan lokacin…

Read More
  • Labarai

Najeriya Ba Za Ta Zama Ƙasa Mai Jam’iyya Ɗaya Ba – Shugaba Tinubu

Editor7 months ago02 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ba zai bari Najeriya ta koma ƙasa mai jam’iyya ɗaya ba a zamaninsa. Yayin da yake jawabi ga zaman haɗaka a Majalisar Tarayya a ranar Alhamis domin bikin Ranar Dimokuraɗiyya, Shugaba Tinubu ya kore raɗe-raɗin da ƴan jam’iyyun adawa ke yi na iƙirarin mayar da Najeriya ƙasa…

Read More
  • Labarai

Allah Ya Fallasa Masu Haddasa Rashin Tsaro A Zamfara -Gwamna Lawal A Sansanin Alhazan Zamfara A Makka

Editor7 months ago06 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya kai wa Alhazan jihar ziyarar ba-zata ta Barka da Sallah a ƙasar Saudiyya, inda ya buƙaci su riƙa yi wa jihar addu’ar zaman lafiya da ɗorewar tattalin arziki, tare da neman Allah fallasa masu haddasa rashin tsaro a jihar. A wani faifen bidiyo da aka wallafa a shafukan sada…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmi Murnar Sallah tare da kiran Yan Najeriya zuwa taimakon juna da jinkai

Editor7 months ago04 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar Musulmai a Najeriya da duniya baki ɗaya murnar zagayowar bikin babbar Sallah, tare da jaddada muhimmancin sadaukarwa, biyayya ga Allah da kuma ɗorewar juriya a lokacin ƙalubale. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, shugaban ƙasar ya ce kwanaki goma na farkon watan Zul…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

Editor7 months ago07 mins

Gwamnatin Tarayya ta yi alƙawarin tallafa wa kamfen na ƙasa da za a gudanar don yi wa yara rigakafi daga cututtukan ƙyandar jamus (wato measles-rubella), wanda ake shirin farawa a watan Oktoba na bana. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a yayin da tawagar Cibiyar Kula…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Karrama Bill Gates da Lambar Girmamawa ta CFR Saboda Gudummawar sa ga Ci gaban Najeriya

Editor7 months ago02 mins

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Talata ya bai wa Bill Gates, Co-Chairman na Gidauniyar Bill da Melinda Gates, lambar girmamawa ta Commander of the Federal Republic (CFR), a matsayin yabo da godiya ga gudummawar da ya bayar wajen ci gaban Najeriya musamman a fannin lafiya, ilimi, noma da kare lafiyar yara. A lokacin…

Read More
  • 1
  • …
  • 32
  • 33
  • 34
  • 35
  • 36
  • 37

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.