Skip to content
Sun, Nov 9, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Shettima

Shugaba Tinubu ya amince da tallafin Naira 250,000 ga ƙananan ’yan kasuwa a Jihar Katsina
Labarai

Shugaba Tinubu ya amince da tallafin Naira 250,000 ga ƙananan ’yan kasuwa a Jihar Katsina

EditorOctober 24, 2025

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da tallafin Naira 250,000 ga ƙananan ƴan kasuwa da matsakaitan masana’antu…

Wata Yarinya Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Najeriya Ta Rana Daya
Labarai

Wata Yarinya Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Najeriya Ta Rana Daya

EditorOctober 21, 2025

Da yake jawabi yayin ganawarsa da tawagar PLAN International karkashin jagorancin Daraktar inganta fasahar kirkire-kirkire ta kungiyar, Helen Mfonobong Idiong…

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Ƙuncin  Talauci – Shettima
Labarai

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Ƙuncin Talauci – Shettima

EditorOctober 21, 2025

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Ibrahim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa; nan ba da jimawa ba, za a kawo…

Sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC na nuna raunin jam’iyyun adawa — Shettima
Labarai

Sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC na nuna raunin jam’iyyun adawa — Shettima

EditorOctober 15, 2025

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya ce yawaitar sauya sheka daga jam’iyyun adawa zuwa jam’iyyar APC na bayyana raunin da…

Shettima ya dawo Najeriya bayan kammala babban taron MDD
Labarai

Shettima ya dawo Najeriya bayan kammala babban taron MDD

EditorOctober 2, 2025

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya dawo Najeriya bayan kammala babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 80 da aka…

Gwamnatin Najeriya ta jaddada matsayar ta na tabbatar da ‘yancin ƙasar Falasɗinu a Majalisar Ɗinkin Duniya
Labarai

Gwamnatin Najeriya ta jaddada matsayar ta na tabbatar da ‘yancin ƙasar Falasɗinu a Majalisar Ɗinkin Duniya

EditorSeptember 25, 2025

Gwamnatin Tarayya ta Najeriya ta bayyana cewa, mafita ta samar da ƙasashe biyu ita ce hanya mafi kyau da za…

Shettima zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya a New York
Labarai

Shettima zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya a New York

EditorSeptember 23, 2025

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci tawagar Najeriya zuwa taron Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 80 da za a…

Ƙarin Harajin mai na 5% ba sabon haraji ba ne, kuma ba za a aiwatar da shi yanzu ba
Labarai

Ƙarin Harajin mai na 5% ba sabon haraji ba ne, kuma ba za a aiwatar da shi yanzu ba

EditorSeptember 8, 2025

Kwamitin Shugaban Kasa kan Tsarin Haraji da Sauye-sauyen Haraji ya ce karin kashi 5% a kan farashin mai ba sabon…

Harin Bama: Shugaban Tinubu ya bayar da umarnin tura ƙarin sojoji da jirage marasa matuka, domin murkushe ‘yan ta’adda
Labarai

Harin Bama: Shugaban Tinubu ya bayar da umarnin tura ƙarin sojoji da jirage marasa matuka, domin murkushe ‘yan ta’adda

EditorSeptember 8, 2025

Harin Bama:Shugaban Tinubu ya bayar da umarnin tura ƙarin sojoji da jirage marasa matuka, domin murkushe ‘yan ta’adda. Mataimakin Shugaban…

  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Jimamin Rasuwar Janar Abdullahi Mohammed, GCFR, Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa

EditorNovember 6, 2025November 6, 2025

Daga Tanimu Yakubu Rasuwar Janar Abdullahi Mohammed, GCFR, fss, psc, mni, mni ta kawo ƙarshen wani muhimmin tarihin sadaukarwa ga aikin gwamnati da kuma fannin tsaron ƙasa. Marigayi Janar Abdullahi gwarzo ne da ya nuna tsantsar kishi, sadaukarwa, ɗa'a da biyayya ga ƙasa. Hakan ne…

Labarai

Dantsoho Ya Nemi Ƙasashen Afrika Su Hada Kai Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Yankin

EditorNovember 6, 2025

Daga Bello Hamza, Abuja Shugaban Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Nijeriya (NPA) kuma Shugaban Ƙungiyar Gudanar da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Yamma da Tsakiyar Afirka (PMAWCA), Dr. Abubakar Dantsoho, ya yi kira ga ƙasashe mambobinsu da su ƙarfafa haɗin gwiwa a yankin don…

Labarai

Gwamnatin Tinubu ta mayar da martani kan matakin Amurka na sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake zargi da tauye ’yancin addini

EditorNovember 5, 2025

Gwamnatin Najeriya ta bayyana rashin jin daɗinta kan matakin da gwamnatin Amurka ta ɗauka na sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake ganin suna take ’yancin yin addini. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai na ƙasa, Alhaji Mohammed Idris (FNIPR), ne ya bayyana haka…

Labarai

China ta bayyana goyon baya ga Najeriya tare da gargaɗin tsoma bakin ƙasashen waje kan zargin tauye ‘yancin addini

EditorNovember 5, 2025

Gwamnatin China ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Najeriya a yayin da ake samun zazzafar muhawara bayan suka daga Amurka kan yadda gwamnatin Najeriya ke tafiyar da batutuwan addini a cikin ƙasa. Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Waje ta China, Mao Ning, ta bayyana…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Dantsoho Ya Nemi Ƙasashen Afrika Su Hada Kai Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Yankin

EditorNovember 6, 2025

Daga Bello Hamza, Abuja Shugaban Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Nijeriya (NPA) kuma Shugaban Ƙungiyar Gudanar da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Yamma da Tsakiyar Afirka (PMAWCA), Dr. Abubakar Dantsoho, ya yi kira ga…

2
Labarai

Gwamnatin Tinubu ta mayar da martani kan matakin Amurka na sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake zargi da tauye ’yancin addini

EditorNovember 5, 2025

Gwamnatin Najeriya ta bayyana rashin jin daɗinta kan matakin da gwamnatin Amurka ta ɗauka na sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake ganin suna take ’yancin yin addini. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai…

3
Labarai

China ta bayyana goyon baya ga Najeriya tare da gargaɗin tsoma bakin ƙasashen waje kan zargin tauye ‘yancin addini

EditorNovember 5, 2025

Gwamnatin China ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Najeriya a yayin da ake samun zazzafar muhawara bayan suka daga Amurka kan yadda gwamnatin Najeriya ke tafiyar da batutuwan addini a cikin ƙasa. Mai magana da…

4
Labarai

Rundunar Sojin Najeriya sun fatattaki gungun ‘yan bindiga a Shanono tare da kashe 19 daga cikin su

EditorNovember 5, 2025

Sojojin rundunar hadin gwiwa ta Operation MESA a Jihar Kano sun yi nasarar dakile wani yunkurin hari da ‘yan bindiga suka kai a yankin Shanono, a yammacin ranar Asabar, 1 ga watan Nuwamba, 2025. A…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu -Gwamna Lawal
  • Yadda CBN Ke Tallabe Da Tattalin Arzikin Nijeriya, Yayin Da Farashin Ɗanyen Mai Ke Faɗuwar-‘yan-bori A Kasuwa
  • Jimamin Rasuwar Janar Abdullahi Mohammed, GCFR, Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa
  • Dantsoho Ya Nemi Ƙasashen Afrika Su Hada Kai Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Yankin
  • Gwamnatin Tinubu ta mayar da martani kan matakin Amurka na sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake zargi da tauye ’yancin addini
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.