Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Ta’addanci

Tag: Ta’addanci

  • Labarai

DA DUMI-DUMI: An sako Ɗaliban makaranta 130 da aka sace a Jihar Neja

Editor3 days ago02 mins

An saki dukkan ɗaliban makaranta da aka sace daga makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri a Jihar Neja. An kubutar da rukunin ƙarshe mai ɗalibai 130, lamarin da ya kai adadin waɗanda aka ceto gaba ɗaya zuwa 230. Jami’an Ofishin Mai baiwa sugaban kasa shawara kan harkokin tsaron Ƙasa sun tabbatar da hakan…

Read More
  • Labarai

Yaƙi da Cin Hanci Ba Lamari ne na Siyasa Ba — Fadar Shugaban Ƙasa

Editor1 week ago04 mins

Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da zargin da wasu ‘yan adawa suka yi cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na amfani da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) a matsayin makamin siyasa, tana mai cewa hukumar mai zaman kanta ce da ke aiki bisa tanadin doka. A cikin wata sanarwa da Mai…

Read More
  • Labarai

Tinubu: Babu ja da baya kan janye ‘yan sanda daga rakiyar manyan jami’ai

Editor2 weeks ago04 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba zai janye umarninsa na janye ‘yan sanda daga rakiyar Manyan mutane (VIPs), manyan jami’ai da ministoci ba, yana mai jaddada cewa wajibi ne a aiwatar da umarnin ba tare da wata tangarda ba. Shugaban ya yi wannan jawabi ne a ranar Laraba a Abuja, yayin bude taron…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen Shugaban ’Yan Bindiga, Kallamu, a Jihar Sokoto

Editor2 weeks ago02 mins

Sojojin Rundunar 8 Division ta Najeriya a Sokoto sun samu gagarumar nasarar kawar da fitaccen shugaban ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a yankin Sabon Birni, Jihar Sokoto. An kashe Kallamu ne a wani samame na musamman da sojoji suka gudanar tare da hadin gwiwar ’yan sa-kai a yankin Kurawa, da safiyar Litinin. Kallamu, wanda babban na…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya yi maraba da dawowar dalibai 100 na Papiri, ya umurci jami’an tsaro su gaggauta ceto sauran

Editor2 weeks ago03 mins

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa hukumomin tsaro bisa jajircewarsu da ya kai ga kubutar da dalibai 100 na makarantar Papiri Catholic School da ke jihar Neja, waɗanda aka sace a ranar 21 ga Nuwamba. A cikin wata sanarwa daga fadar shugaban kasa, Tinubu ya ce yana murna da dawowar yaran cikin koshin…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da kamfen ɗin “Nijeriya ta, Ɗabi’a ta”

Editor2 weeks ago06 mins

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani sabon kamfen na ƙasa baki ɗaya domin ƙarfafa wa ’yan Nijeriya gwiwa su nuna kishin ƙasa ta hanyar nuna kyakkyawar ɗabi’a, riƙon gaskiya, da yin ayyukan da ke taimaka awa cigaban ƙasa a kullum. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, wanda ya wakilci Shugaban Ƙasa…

Read More
  • Labarai

NSA Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto ga Gwamnatin Jihar Neja

Editor2 weeks ago03 mins

Mai Ba Da Shawara kan Tsaron Ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribadu, ya mika dalibai 100 na makarantar St. Mary Catholic School da ke Papiri, karamar hukumar Agwara a jihar Neja, ga gwamnatin jihar bayan ceto su daga hannun masu garkuwa da mutane. An gudanar da mika su a Minna a ranar Litinin, inda Wing Cdr….

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya rantsar da Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro

Editor3 weeks ago03 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da tsohon Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (ritaya), a matsayin Ministan Tsaro na ƙasar, a wani taro da aka gudanar a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja a ranar Alhamis. Rantsarwar ta biyo bayan murabus ɗin Alhaji Mohammed Badaru Abubakar a ranar 1 ga Disamba, wanda ya…

Read More
  • Labarai

Majalisar Dattawa ta tabbatar da tsohon Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, a matsayin Ministan Tsaro

Editor3 weeks ago02 mins

Majalisar Dattawa ta tabbatar da tsohon Babban Hafsan Tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), a matsayin sabon Ministan Tsaro na ƙasar. An tabbatar da shi ne ranar Laraba ta hanyar kuri’ar murya, bayan zaman tantancewa da ’yan majalisar suka gudanar a zauren su na Kwamitin da ya haɗa kowa da kowa, inda suka…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu ya mika sunan Janar Christopher Musa domin zama Ministan Tsaro

Editor3 weeks ago03 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya mika sunan tsohon Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ga majalisar dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon Ministan Tsaro, bayan murabus din Alhaji Mohammed Badaru Abubakar. A wata wasika da ya aika wa Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, Shugaba Tinubu ya ce nadin Janar Musa ya…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • …
  • 9

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.