Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Ta’addanci
  • Page 4

Tag: Ta’addanci

  • Labarai

Rundunar Sojin Najeriya sun fatattaki gungun ‘yan bindiga a Shanono tare da kashe 19 daga cikin su

Editor2 months ago02 mins

Sojojin rundunar hadin gwiwa ta Operation MESA a Jihar Kano sun yi nasarar dakile wani yunkurin hari da ‘yan bindiga suka kai a yankin Shanono, a yammacin ranar Asabar, 1 ga watan Nuwamba, 2025. A cewar sanarwar da rundunar ta 3 Brigade ta fitar, sojojin tare da hadin gwiwar wasu jami’an tsaro sun samu bayanan…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa

Editor2 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta karyata kalaman Shugaban Amurka, Donald J. Trump, da ya yi ikirarin cewa ana kashe Kiristoci da yawa a Najeriya, tare da kira da a sanya kasar cikin jerin kasashen da ke take hakkin addini. A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Waje ta fitar ranar Asabar, 1 ga Nuwamba, 2025, mai…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya umarci sabbin hafsoshin tsaro su zama masu hazaƙa wajen yaƙar ta’addanci da barazanar tsaro

Editor2 months ago05 mins

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bukaci sabbin hafsoshin tsaro da ya nada su kasance masu samar da sabbin dabaru da jajircewa wajen tinkarar ta’addanci da barazanar tsaro da ke addabar kasar. Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin da yake karrama sabbin hafsoshin tsaro da mukamansu a fadarsa da ke Abuja ranar Alhamis. Tinubu…

Read More
  • Labarai

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Editor2 months ago06 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargaɗi shugabanni da hukumomin tsaro da su guji tattaunawa da ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai idan har za a bar su da makaman nasu, yana mai cewa irin wannan salon sulhu ba ya kawo zaman lafiya, sai dai ya ƙara tashin hankali tare da raunana ikon gwamnati. Gwamnan ya…

Read More
  • Labarai

Ba a tauye ’yancin addini a Nijeriya, inji Ministan Yaɗa Labarai a hirar CNN

Editor2 months ago04 mins

.Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu tana ƙara maida hankali wajen magance matsalolin tsaro a ƙasar nan domin tabbatar da tsaro da walwalar ’yan ƙasa. Da yake magana a cikin wata hira da gidan talbijin na CNN ya yi da shi a London…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda fiye da 50 a Borno da Yobe

Editor2 months ago03 mins

Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda fiye da 50 tare da dakile hare-hare da dama da aka kai kan sansanonin sojoji a jihohin Borno da Yobe. Rundunar sojin ta ce ‘yan ta’addan sun kai hare-hare a lokaci guda tsakanin daren Alhamis da wayewar gari, inda suka afka…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Ƙaryata Sanatan Amurkan Da Ya Yi Zargin Ana Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Editor3 months ago04 mins

Gwamnatin Tarayya ta sake ƙaryata zargin da wani Sanatan ƙasar Amurka wai shi Ted Cruz ya yi cewa wai ana yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Nijeriya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya ƙaryata zargin a cikin wata hira ta musamman da Fox News Digital da ke…

Read More
  • Labarai

Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi

Editor3 months ago03 mins

Hukumar Kwastan ta Najeriya (NCS) ta bayyana cewa ta karɓi umarnin Ma’aikatar Kudi na dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su wato Free-on-Board (FOB) da aka ɗora kan kayayyakin da ake shigo da su ƙasar nan. A cikin wata sanarwa da kakakin hukumar,…

Read More
  • Labarai

Sojojin Najeriya sun kashe mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi

Editor3 months ago02 mins

Sojojin Najeriya na Runduna ta 12 da ke Lokoja sun tabbatar da kashe wani fitaccen mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi, Babangida Kachala. Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Laftanar Hassan Abdullahi, ya fitar ta ce an samu nasarar ne a ranar 11 ga Satumba, ƙarƙashin Operation Accord III, tare da haɗin…

Read More
  • Labarai

Kwararren Masanin Tsaro, Bulama Bukarti, Ya Karyata Ikirarin El-Rufa’i Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

Editor3 months ago03 mins

Wani masanin tsaro, Dr. Bulama Bukarti, ya karyata ikirarin da tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi cewa gwamnatin tarayya tana biyan kudaden fansa tare da samar da kayayyaki ga ’yan bindiga da ke addabar Najeriya. El-Rufai ya yi wannan zargi ne a shirin Sunday Politics na tashar Channels TV, inda ya dora alhakin…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • …
  • 9

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.