Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Zamfara
  • Page 4

Tag: Zamfara

  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Jawabi A Taron Ƙarfafa Dangantarkar Tsakanin Kanada da Afirka, Ya Ce, Haɗin Gwiwa Afirka Ke Buƙata, Ba Agaji Ba

Editor3 months ago05 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ce Afirka ba ta neman agaji sai dai a haɗin gwiwa na gaskiya bisa girmamawa da adalci. Gwamnan ya kasance babban baƙo mai jawabi a wajen taron baje-kolin kasuwanci tsakanin Kanada da Africa na shekarar 2025, wanda ya gudana a ranar 17 ga Satumba, 2025, a ɗakin otel na…

Read More
  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Editor3 months ago05 mins

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sayo kayan koyo da koyarwa har guda 408,137 domin rabawa ga makarantun gwamnati a faɗin jihar. An gudanar da bikin rabon ne a ranar Juma’a a Cibiyar Horar da Malamai ta TTDC da ke hanyar Bypass a Gusau. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan,…

Read More
  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan 1, Ya Ce Zamfara Tana Kan Sabuwar Turba

Editor3 months ago05 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa ’yan kasuwa na cikin gida cewa jihar na kan wata sabuwar turba kuma tana samun ci gaba sosai, inda ta ke sauyawa daga jihar da ƙalubale suka mamaye ta. Gwamnan ya ƙaddamar da rabon tallafin a ƙarƙashin shirin SABER (SERBS) a ranar Alhamis a sakatariyar JB Yakubu…

Read More
  • Labarai

Gwamna Dauda Lawal, Masu Iƙirarin Iyayen Gidan Jihar Zamfara Da Batun Takaicin Da Ke Haifar Da Ƙeta

Editor3 months ago010 mins

Daga Sulaiman Bala Idris Ku yi hasashen shekarar da muke, babu laifi a yin haka. A wannan shekarar da aka haife ni, wani masani ya tashi (tare da ƙarfafa ‘redeveloped’), wanda ya yi bayani akan ra’ayin takaicin da ke haifar da ƙeta, ma’ana ‘Frustration-aggression’. Wataƙila wannan yana ɗaya daga cikin dalilan da nake jin alaƙa…

Read More
  • Labarai

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Zuba Jari, Gwamna Lawal Ya Faɗa Wa Masu Zuba Jari Na Duniya

Editor4 months ago04 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran manyan mutane sun halarci taro karo na biyar na gwamnatocin ƙasashen yankin Afirka (AfSNET) da aka gudanar a ranar Asabar da ta gabata a birnin Algiers na ƙasar Aljeriya….

Read More
  • Labarai

MAULIDI: Gwamna Dauda Lawal Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Editor4 months ago02 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci a ƙara addu’o’in samun zaman lafiya a jihar da ma Nijeriya baki ɗaya. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Juma’a domin murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad (SAW). A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya fitar a Gusau,…

Read More
  • Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyar mu Ba, Inji Gwamnonin PDP

Editor4 months ago04 mins

Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar PDP ta yi gargaɗi ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu mambobin jam’iyyar kan yunƙurin da zai iya lalata babban taron jam’iyyar da aka shirya gudanarwa a Ibadan, Jihar Oyo, a ranar 15 ga Nuwamba, 2025. Hakan na cikin sanarwar bayan taron gwamnonin karo na bakwai da aka gudanar a Gusau, Jihar…

Read More
  • Labarai

Gwamna Dauda Lawal zai karɓi baƙuncin gwamnonin PDP

Editor4 months ago02 mins

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal zai karɓi baƙuncin ɗaukacin gwamnonin jihohin da jam’iyyar PDP ke mulki, inda za su tattauna muhimman batutuwan da suka shafi jam’iyyar da ƙasa baki ɗaya a Gusau, babban birnin jjhar. Yau Juma’a ne ake sa ran isar gwamnonin a Gusau don shirin taron da zai gudana a gobe Asabar. A…

Read More
  • Labarai

Kotu Ta Tabbatar Da Ƙwato Motoci Sama Da 40 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Matawalle Ya Wawushe

Editor4 months ago05 mins

Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Sakkwato ta amince da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke na yin watsi da ƙarar da tsohon Gwamna Bello Matawalle ya shigar inda ya ke ƙalubalantar hukuncin cewa motocin da ya kwashe bayan an kayar da shi a zaben 2023 mallakin sa ne. Idan dai za a…

Read More
  • Labarai

Ba Za Mu Taba Yin Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba, Inji Gwamnan Zamfara

Editor4 months ago04 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake nanata matsayar sa kan sulhu da ‘yan ta’addar da ke kashe mutanen Zamfara ba dare ba rana, inda ya ce ba zai taba yin sulhu da su ba. Gwamnan ya faɗa wa mutanen Zamfara cewa gwamnatinsa ba za ta taba yin sulhu da ‘yan bindiga ba, kuma za…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • …
  • 20

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.