GWAMNA LAWAL YA GABATAR DA KASAFIN KUƊIN NAIRA BILIYAN 545 NA SHEKARAR 2025 GA MAJALISAR ZAMFARA, YA BA DA FIFIKO KAN TSAR:O, LAFIYA DA ILIMI

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ɗaukar wani tsari mai inganci wajen tafiyar da harkokin kuɗaɗen jihar. A ranar Alhamis ne gwamnan ya miƙa wa Majalisar Dokokin Jihar Zamfara daftarin kimanin Naira Biliyan 545,014,575,000.00 a matsayin kasafin kuɗin shekarar 2025. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sulaiman…

Read More

GWAMNA LAWAL YA HALARCI TARON ZUBA JARI NA AFREXIM A ƘASAR KENYA, YA CE JIHAR ZAMFARA NA BUƘATAR HAƊIN GWIWA TA GASKIYA MAI ƘARFI

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na mayar da hankali wajen lalubo hanyoyin haɗin gwiwar ci gaba na gaskiya da adalci da za su amfani zamantakewa da tattalin arzikin jihar. Gwamnan ya wakilci Ƙungiyar Gwamnonin Nijeriya, kuma ya kasance babban baƙo a taron ƙara wa juna sani na Haɗin Gwiwa na Ƙasashen…

Read More

GWAMNA LAWAL YA RANTSAR DA SABBIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI 14, YA BUƘACI SU YI AIKI TUƘURU CIKIN ADALCI

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci sababbin zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar da su bai wa al’ummarsu fifiko wajen tabbatar da adalci a gudanar da ayyukan raya jihar. Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (ZASIEC) ta bayyana ’yan takarar jam’iyyar PDP mai mulki a matsayin waɗanda suka lashe zaɓen dukkan kujerun shugabannin…

Read More