Skip to content
January 27, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
January 2026
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Dec    
  • Home
  • 2026
  • January
  • 5

Day: January 5, 2026

  • Labarai

Tinubu, ba mutum ba ne wanda matsaloli ko ƙalubale suke firgita shi, cewar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai

Editor3 weeks ago01 mins

“Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ba mutum ba ne wanda matsaloli ko ƙalubale suke firgita shi. Tsarin sa a kowane lokaci ya kasance cikin natsuwa da yanke shawara—yana mayar da ƙalubale wata dama don yin abubuwa mafi kyau da inganci. Hulɗoɗin mu na baya-bayan nan da Amurka shaida ne. A ƙarƙashin jagorancin sa, mun mayar…

Read More
  • Labarai

Sarki Muhammadu Sanusi Ya Jinjina Wa CBN, Ya Ce Nijeriya Ta Tsallake Siraɗin Rugujewar Tattalin Arziki

Editor3 weeks ago04 mins

Ashafa Murnai Barkiya Mai Martaba Sarkin Kano, kuma tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Muhammadu Sanusi Lamido, ya yaba wa hukumomin kula da harkokin kuɗi bisa matakan gaggawa da suka ɗauka wanda ya taimaka wajen daidaita tattalin arzikin Nijeriya a cikin shekarar da ta gabata. Sanusi ya ce a baya ƙasar ta fuskanci mummunan rashin…

Read More
  • Labarai

Sa-ido kan bankuna da yaƙi da hauhawar farashi ne muhimman manufofin CBN a 2026 -Cardoso

Editor3 weeks ago04 mins

ASHAFA MURNAI BARKIYA Babban Bankin Nijeriya (CBN) zai ba da fifiko ga ƙarfafa sa ido kan bankuna, daƙile hauhawar farashi, sabunta tsarin biyan kuɗi, da gyaran tsare-tsare na cikin gida a shekarar 2026, kamar yadda Gwamnan CBN, Olayemi Cardoso ya tabbatar. Cardoso ya ce Babban Bankin Nijeriya zai ci gaba da ƙoƙarin ƙarfafa kulawa da…

Read More
  • Labarai

Muhimmin lokaci a Nijeriya: Hujjar da ta sa hanyar da aka ɗauka ita ce mai ɓullewa

Editor3 weeks ago011 mins

Daga Mohammed Idris Yayin da muka shigo sabuwar shekara, tambayoyin da ake ta yi a kasuwannin mu, gidajen mu da wuraren ayyukan mu a bayyane suke kuma suna da matuƙar muhimmanci. Tambayoyi ne da mutane ke yi dangane da farashin abinci, tsaro a al’ummomin mu, da kuma alƙiblar da ƙasar mu take fuskanta. Wajibi ne…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.