Tinubu, ba mutum ba ne wanda matsaloli ko ƙalubale suke firgita shi, cewar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai
“Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ba mutum ba ne wanda matsaloli ko ƙalubale suke firgita shi. Tsarin sa a kowane lokaci ya kasance cikin natsuwa da yanke shawara—yana mayar da ƙalubale wata dama don yin abubuwa mafi kyau da inganci. Hulɗoɗin mu na baya-bayan nan da Amurka shaida ne. A ƙarƙashin jagorancin sa, mun mayar…
