Tinubu yana kafa ginshiƙin cigaba mai ɗorewa tare da inganta rayuwar jama’a, inji Ministan Yaɗa Labarai

Daga hagu: Jagoran ƙungiyar ‘Grassroot Advocacy for Tinubu 2027’ (GAT) na Ƙasa, Farfesa Ochugudu Achoda Ipuele, yana miƙa takardar naɗin Uban Ƙungiya ga Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, a lokacin ziyarar a ranar Alhamis a Abuja. Hoto daga: Khalid Ahmed Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Read More

Ƙaramin Ministan Tsaro na amfani da jami’an tsaro don tsoratar da ‘yan adawa, Cewar Kakakin Gwamnan Zamfara

Wannan wata tattaunawa ce mai armashi da ta ja hankalin jama’a, wanda mai magana da yawun Gwamnan Jihar Zamfara, Babban Mai Bai wa Gwamnan Shawara na Musamman kan Harkokin Watsa Labarai, Sulaiman Bala Idris ya yi, inda ya bayyana ƙwarewa da jajircewa wajen fayyace matsayar gwamnatin jihar kan zargin sace wani hadimin gwamnan. Hirar ta…

Read More

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ya karɓi baƙuncin Shugaban Hukumar Ƙidayar Jama’a ta Ƙasa (NPC)

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya karɓi baƙuncin Shugaban Hukumar Ƙidayar Jama’a ta Ƙasa (NPC), Dokta Aminu Yusuf, tare da Darakta Janar na Hukumar, Dokta Osifo Tellson Ojogun, a ofishinsa, a jiya Laraba. Ministan ya ba su tabbacin cikakken goyon baya domin tabbatar da nasara, yayin da suke ƙoƙarin sake farfaɗo…

Read More

Gwamnatin Tarayya da ASUU sun kulla yarjejeniya ta farko a tarihi domin kawo karshen yawan yajin aiki a jami’o’in Najeriya

A wani muhimmin mataki da ake ganin zai sauya fasalin ilimin jami’a a Najeriya, Gwamnatin Tarayya da Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) sun kulla wata babbar yarjejeniya da nufin inganta jin daɗin malamai, tabbatar da zaman lafiyar aiki da kuma kawo ƙarshen yawan yajin aikin da ya shafe shekaru yana durƙusar da jami’o’in ƙasar….

Read More