Gobarar Kasuwar Singer: Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima Zai Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Zuwa Kano
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Mataimakin sa, Kashim Shettima, da ya jagoranci wata babbar tawagar Gwamnatin Tarayya zuwa Jihar Kano domin jajanta wa ‘yan kasuwar da gobarar Kasuwar Singer ta shafa. Ana sa ran tawagar za ta tashi daga Abuja yau domin isar da saƙon ta’aziyyar Shugaban Ƙasa ga ‘yan kasuwar da suka…
