NAZARI: Yadda shirin CBN na ƙarfafa jarin bankuna zai fara samar da gagarimin tattalin arziki tun daga 2026

Daga Ashafa Murnai Barkiya Yanzu haka dai Babban Bankin Nijeriya (CBN) a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Olayemi Cardoso na ci gaba da ƙoƙarin tabbatar da kyakkyawan tsari da ƙa’idoji tare da ƙarfafa tsarin kuɗin Nijeriya, shirin sake ƙarfafa jarin bankuna da ake aiwatarwa na nuna aniyar CBN wajen kafa tsarin kuɗi mai ƙarfi da juriya, wanda…

Read More

Ma’aikata Sun Bayyana Kwarin Gwiwarsu Ga Sabon Gyaran Harajin Gwamnatin Shugaba Tinubu Yayin da Albashin Su Na Janairu Ya Ƙaru

Ma’aikata a sassa daban-daban na gwamnati da masu zaman kansu a faɗin Nijeriya sun bayyana farin ciki da kwarin gwiwa biyo bayan raguwar kuɗin harajin da ake cirewa daga albashin watan Janairu na shekarar 2026, bayan fara aiki da sabon gyaran haraji da Gwamnatin Tarayya ta aiwatar a farkon shekarar nan. Wasu daga cikin ma’aikatan…

Read More