UNDP TA YABA WA GWAMNA LAWAL, TA CE GWAMNATIN ZAMFARA TA ZAMA ABIN KOYI GA SAURAN JIHOHI WAJEN TALLAFA WA AL’UMMA

Hukumar Raya Ƙasashe ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNDP) ta yaba wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa wajen ba da tallafin da zai amfani al’ummar jihar Zamfara. A ranar Laraba ne hukumar UNDP ta ƙaddamar da Cibiyar Magance Ƙalubalen Ci Gaba a Yankin Arewa maso Yamma ‘Northwest Prevention Facility Project’ a ɗakin taro na Garba Nadama…

Read More

GWAMNATIN TARAYYA TA SAKI NAIRA BILIYAN 50 DOMIN KYAUTATA WALWALAR MA’AIKATAN JAMI’O’I – MINISTAN ILIMI

Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Maruf Olatunji Alausa, ya sanar da sakin kudade har Naira biliyan 50 da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da su domin biyan hakkokin ma’aikatan jami’o’in tarayya. Wannan mataki yana daga cikin cikar alkawurran shugaban kasa Tinubu wajen inganta harkar ilimi da tabbatar da zaman lafiya a cibiyoyin…

Read More