Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki kan bashin da ake bin bangaren wutar lantarki na Naira tiriliyan 4

Wata sanarwa da mai bada shawara na musamman kan harkokin sadarwa da hulda da jama’a na ministan makamashi Adebayo Adelabu, wato Bolaji Tunji ya fitar a ranar Lahadin, ta ce gwamnatin tarayya ta sha alwashin yin gaggawar magance basussukan, biyo bayan wata tattaunawa da aka yi tsakanin Adelabu da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki…

Read More