Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Shirin Ba da Lamuni Ga Ma’aikatan Manyan Makarantu da Kiwon Lafiya Kyauta Ga Masu Ritaya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ƙaddamar da shirye-shirye biyu na jinƙai ga ma’aikatan ilimi da masu ritaya, wanda ya haɗa da bayar da lamuni ga ma’aikatan jami’o’i, kwalejojin ilimi da kuma polytechnic, da kuma samar da kiwon lafiya kyauta ga masu karamin albashi da suka yi ritaya. Shirin farko, mai suna Asusun…

Read More

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya ta haɗa gwiwa da Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya domin wayar da kan ‘yan Nijeriya kan sababbin ƙa’idojin neman bizar Amurka tare da tabbatar da bin ƙa’ida yayin neman. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a taron manema labarai da ya gudana tare da…

Read More

NELFUND: JAMI’AR TARAYYA TA DUTSIN-MA TA KARBI NAIRA BILIYAN 1.06 DOMIN BIYAN KUƊIN DALIBAI 10,018

Jami’ar Tarayya ta Dutsin-Ma, da ke Jihar Katsina, ta bayyana cewa ta karɓi Naira biliyan 1,065,391,000 daga Hukumar NELFUND domin biyan kuɗin karatu na dalibai 10,018. Wannan bayani na kunshe ne a cikin wata wasika da mukaddashin Mataimakin Shugaban Jami’ar, Farfesa Aminu Ado, ya aikawa Daraktan Ayyuka na Hukumar NELFUND. Bisa ga bayanin jami’ar, kuɗin…

Read More