Skip to content
December 14, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
September 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
2930  
« Aug   Oct »
  • Home
  • 2025
  • September
  • 26

Day: September 26, 2025

  • Labarai

UNGA80: Najeriya ta nemi a yafe bashi ga ƙasashen da ake bi da ba da damar yin kasuwanci domin samun ci gaba mai ɗorewa

Editor3 months ago04 mins

Shugaban Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su yafe bashi ga ƙasashe masu tasowa, yana mai cewa hakan hanya ce madaidaiciya ta wanzar da zaman lafiya da ci gaba. Tinubu, wanda Mataimakin Shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya wakilta, ya yi wannan kira ne a lokacin da yake gabatar da jawabin ƙasa…

Read More
  • Labarai

Najeriya ta nemi kujerar dindindin a Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya

Editor3 months ago04 mins

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada bukatar a bai wa Najeriya kujerar dindindin a Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin ɓangare na sauye-sauyen da ake son yi wa tsarin majalisar. Tinubu, wanda Mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima, ya wakilta, ya yi wannan kira ne a lokacin da yake jawabi a zauren tattaunawa na…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.