Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ya halarci bikin gabatar da littafi da tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya rubuta

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ya halarci bikin gabatar da littafi da tsohon Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya rubuta, mai taken “Kanun Labarai da Taƙaittun Labarai: Muhiman Lokutan Kafofin Yaɗa Labarai da Aka Fayyace Gwamnati” (“Headlines & Soundbites: Media Moments That Defined an Administration”). Littafin yana bayyana…

Read More

BANKWANA DA 2025: Yadda Gwamnan CBN ya fayyace alfanun zuba jari a Nijeriya, wurin taron manyan masu zuba jari na duniya a Washington

Ashafa Murnai Barkiya An gudanar da taron Shugabannin Kungiyoyin Masu Zuba Jari na Amurka da Afrika, domin bunƙasa kasuwanci da zuba jari tsakanin Amurka da Nijeriya, wanda aka gudanar a Washington, D.C. A taron da aka shirya ranar 15 ga Disamba, Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya gana da manyan shugabannin kasuwanci da…

Read More