Harin sama na sojojin Najeriya ya hallaka gungun ‘yan bindiga 23 da ke ƙoƙarin tserewa bayan kai hari a Kano

Rundunar Haɗin Gwiwa (JTF) tare da goyon bayan sashen sama na Operation Fansan Yamma sun hallaka akalla ‘yan bindiga 23 da ke ƙoƙarin tserewa daga Jihar Kano bayan kai hare-hare a ƙananan hukumomin Shanono da Tsanyawa. Wata sanarwa da Mataimakin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Soja, Birgedi na 3 na Rundunar Sojin Nijeriya, Manjo Zubairu…

Read More

Tattalin arziƙin Nijeriya ya ƙara ƙarfi a watan Disamba, yayin da malejin hada-hadar kamfanoni da masana’antu ya kai maki 57.6 – CBN

Ashafa Murnai Barkiya Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa saɓatta-juyattar ayyukan tattalin arziƙin cikin gida sun ci gaba da ƙarfafa a watan Disamba 2025, yayin da malejin ƙarfin hadahadar masana’antu, wato ‘Composite Purchasing Managers’ Index’ (PMI) ya ci gaba da kasancewa sama da maki 50. Hakan dai kenan ya nuna irin yadda ake samun…

Read More