Mataimakin Shugaban Ƙasa ya Kaddamar da Shirin Sake Tsugunar da Al’ummar Tudun Biri a Kaduna
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya kaddamar da Shirin Sake Tsugunar da Al’ummar Tudun Biri da ke Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna, biyo bayan alkawarin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi na sake gina yankin bayan hatsarin jefa bam na soji bisa kure da ya faru kimanin shekaru biyu da suka gabata….
