Skip to content
February 15, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
February 2026
M T W T F S S
 1
2345678
9101112131415
16171819202122
232425262728  
« Jan    
  • Home
  • 2026
  • February
  • 15

Day: February 15, 2026

  • Labarai

Shugaba Tinubu Ya Jajanta wa ‘Yan Kasuwar Kano Kan Gobarar Kasuwar Singer, Ya Ba da Umarnin Bincike

Editor8 hours ago01 mins

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa ‘yan kasuwa da al’ummar Jihar Kano sakamakon gobarar da ta tashi a Kasuwar Singer a ƙarshen makon nan. Gobarar, wadda ta fara da yammacin ranar Asabar, ta ci gaba da ƙonewa har zuwa safiyar Lahadi, inda ta haddasa mummunar asara musamman a sashen sayar da kayan abinci…

Read More
  • Labarai

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Yola, Tare da Kaddamar da Ayyuka

Editor8 hours ago02 mins

Shugaba Bola Tinubu zai kai ziyarar aiki ta yini guda zuwa Jihar Adamawa a ranar Litinin, kasa da awanni 48 bayan makamanciyar ziyarar da ya kai Jihar Kebbi. A yayin ziyarar, Shugaban kasar zai kaddamar da wasu muhimman ayyuka da aka kammala tare da ganawa da manyan jami’an gwamnati da kuma sarakunan gargajiya na jihar….

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.