Skip to content
Sat, Jun 21, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Author: ALMIZAN

Minista Hannatu Musawa ta ƙudiri aniyar kafa Gidan Tarihi da Gidan Wasanni na Ƙasa a Abuja
Labarai

Minista Hannatu Musawa ta ƙudiri aniyar kafa Gidan Tarihi da Gidan Wasanni na Ƙasa a Abuja

ALMIZANDecember 15, 2023December 18, 2023

Barista Hannatu Musa Musawa (ta farko daga dama) tare da jami’an ma’aikatar ta a gaban Kwamitin Majalisar Dattawa a ranar…

Gwamnan Zamfara ya jajanta wa al’ummar yankunan Zurmi, Maru, Tsafe da kewaye, ya jinjina wa jami’an tsaro
Labarai

Gwamnan Zamfara ya jajanta wa al’ummar yankunan Zurmi, Maru, Tsafe da kewaye, ya jinjina wa jami’an tsaro

ALMIZANDecember 14, 2023December 18, 2023

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal Biyo bayan hare-haren ‘yan bindiga da aka yi fama da su baya-bayan nan, Gwamnan Zamfara Dauda…

A karon farko, Saudiyya ta sake bude hanyar Umrah ga Iraniyawa tun shekarar 2015
Kasashen Ketare

A karon farko, Saudiyya ta sake bude hanyar Umrah ga Iraniyawa tun shekarar 2015

ALMIZANDecember 14, 2023December 18, 2023

A karon farko cikin sama da shekaru takwas, mahajjatan Iran za su ziyarci wurare mafi tsarki a kasar Saudiyya daga…

Majalisar Dattawa ta ce kuɗaɗen kasafin 2024 na Ma’aikatar Yaɗa Labarai sun yi kaɗan, sai an ƙara sosai
Labarai

Majalisar Dattawa ta ce kuɗaɗen kasafin 2024 na Ma’aikatar Yaɗa Labarai sun yi kaɗan, sai an ƙara sosai

ALMIZANDecember 13, 2023December 18, 2023

Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Godswill Akpabio Kwamitin Majalisar Dattawa Mai Lura da Harkokin Yaɗa Labarai, ya nuna rashin amincewa dangane…

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo
Rahoto

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo

ALMIZANDecember 9, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Shirin Wayar Da Kai: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u
Labarai

Shirin Wayar Da Kai: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

ALMIZANDecember 7, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris A ƙoƙarin da ma’aikatar sa ke yi na fara shirin…

Taron COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Nijeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba, in ji Idris
Labarai

Taron COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Nijeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba, in ji Idris

ALMIZANDecember 5, 2023December 18, 2023

Shugaba Tinubu na gabatar da jawabi a taron COP28 a Dubai * Minista ya yi bayani kan masu cewa tawagar…

Northern christian clergys commensurate  with  muslims over mistaken bomb attack at muslim community in kaduna
Almizan English

Northern christian clergys commensurate with muslims over mistaken bomb attack at muslim community in kaduna

ALMIZANDecember 4, 2023December 18, 2023

  Northern christian clergys commensurate  with kaduna state Govt, and all muslims scholars over mistaken bomb attack at muslim community…

Kasafin 2024 ya bada fifiko ne wajen jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Idris
Rahoto

Kasafin 2024 ya bada fifiko ne wajen jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Idris

ALMIZANDecember 4, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Group Tasks Nigerians With Constructive Action to Address Electoral Challenges.
Almizan English

Group Tasks Nigerians With Constructive Action to Address Electoral Challenges.

ALMIZANDecember 4, 2023December 18, 2023

An Islamic Group, AHLUL-BAYT Nigeria has advocated citizens participation, rules of law as well as equity and justice as key…

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Rahoto

Abin da ya sa Ridha Clinic ya zama inuwar kowa

EditorDecember 22, 2023

Daga Muhammad Idrees Cikin burin wannan Harka akwai samar da wasu abubuwa da za su amfani al'umma da rage musu radadin yanayi da kuma koyar da su yadda ake gudanar da wadannan abubuwan. A gaba-gaba na kan wannan buri, akwai abu biyu, samar da makarantu…

Labarai

AYYUKAN RAYA ƘASA: Sanata Orji Kalu Ya Jinjina Wa Hazaƙar Gwamna Lawal

EditorJune 18, 2025

Sanata Orji Uzo Kalu, tsohon gwamnan jihar Abia, ya yaba wa gwamnatin Gwamna Dauda Lawal kan sauya fasalin jihar Zamfara. A ranar Litinin da ta gabata ne Sanata Kalu ya ƙaddamar da ginin Ma’aikatar Harkokin Mata da Ci Gaban Jama’a ta Jihar Zamfara da aka…

Labarai

Gobe Talata Obasanjo Zai Ƙaddamar Da Asibitin Yariman Bakura, Tare Da Wasu Ayyuka A Zamfara

EditorJune 16, 2025

Tsohon shugaban ƙasar nan, Chief Olusegun Obasanjo zai shiga jihar Zamfara domin ƙaddamar da wasu ayyukan da Gwamna Dauda Lawal ya yi a jihar, wanda zai haɗa da babban asibitin Yariman Bakura da kuma wasu hanyoyi a babban birnin jihar. Cikin wata sanarwa da mai…

Labarai

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai

EditorJune 14, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya a ƙasar. A wata hira ta musamman da ya yi…

Labarai

Haɗin kai tsakanin Gwamnati da Majalisa ya haifar da manyan Nasarori a cikin shekaru 2 -Shugaba Tinubu

EditorJune 13, 2025

A wani bangare mai karfi na jawabin sa a yayin zaman hadin gwiwar Majalisar Tarayya domin bikin Ranar Dimokuradiyya, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna matukar godiya da yabo ga ‘yan majalisar tarayya bisa yadda suka bayar da cikakken hadin kai ga bangaren zartaswa…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Gobe Talata Obasanjo Zai Ƙaddamar Da Asibitin Yariman Bakura, Tare Da Wasu Ayyuka A Zamfara

EditorJune 16, 2025

Tsohon shugaban ƙasar nan, Chief Olusegun Obasanjo zai shiga jihar Zamfara domin ƙaddamar da wasu ayyukan da Gwamna Dauda Lawal ya yi a jihar, wanda zai haɗa da babban asibitin Yariman Bakura da kuma wasu…

2
Labarai

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai

EditorJune 14, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin Nijeriya, dawo da ƙwarin gwiwar masu zuba jari, da kuma ƙarfafa dimokiraɗiyya…

3
Labarai

Haɗin kai tsakanin Gwamnati da Majalisa ya haifar da manyan Nasarori a cikin shekaru 2 -Shugaba Tinubu

EditorJune 13, 2025

A wani bangare mai karfi na jawabin sa a yayin zaman hadin gwiwar Majalisar Tarayya domin bikin Ranar Dimokuradiyya, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna matukar godiya da yabo ga ‘yan majalisar tarayya bisa…

4
Labarai

Isra’ila za ta ɗanɗana kuɗarta, in ji Ayatollah Khamenei

EditorJune 13, 2025

Jagoran juyin-juya-halin Musulunci na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce "Isra'ila ta shirya shan uƙuba" bayan hare-haren da ta ƙaddamar cikin dare kan cibiyoyin nukiliya na Iran da kuma kashe manyan jami'an sojinta. Ya ce…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
Almizan English

BARAU JIBRIN: METHODICALLY DECIMATING THE KWANKWASSIYA EMPIRE…

EditorNovember 10, 2024November 10, 2024
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yaba wa Hafsoshin Soji Kan Cigaban da Aka Samu a Fannin Tsaron Ƙasa A Shekaru Biyu
  • Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki da Alfahari Ne Inji Tsohon Shugaban Ƙasa Obasanjo
  • AYYUKAN RAYA ƘASA: Sanata Orji Kalu Ya Jinjina Wa Hazaƙar Gwamna Lawal
  • Gobe Talata Obasanjo Zai Ƙaddamar Da Asibitin Yariman Bakura, Tare Da Wasu Ayyuka A Zamfara
  • Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.