Duk Kungiyar da je dauke da makami, to ta ta’adda ce, cewar Ministan yaɗa labarai

Daga yanzu, duk wata ƙungiya ko mutane masu ɗauke da makamai da ke sace mutane, kai hari ga manoma, ko ke tayar da hankalin al’umma a faɗin ƙasar nan an ayyana su a matsayin ’yan ta’adda. A yanzu lokacin kiran masu ta’addanci da sunaye daban daban ya riga ya wuce.

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, yayi wannan bayanin ne a wajen taron manema labarai na karshen sherar 2025 a yau Litinin, a Abuja.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *