Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya halarci taron Talla na Ƙasa

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya halarci taron Talla na Ƙasa karo na biyar da Hukumar Kula da Talla ta Najeriya ( Advertising Regulatory Council of Nigeria – ARCON) ta shirya, a ranar 13 ga Nuwamba 2025, a Abuja.”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *