Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya karɓi bayanai a yau Alhamis daga Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq game da harin ’yan ta’adda da aka kai a Worro, ƙaramar hukumar Kaiama ta Jihar Kwara.
Shugaba Tinubu ya gana da Gwamnan Kwara
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya karɓi bayanai a yau Alhamis daga Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq game da harin ’yan ta’adda da aka kai a Worro, ƙaramar hukumar Kaiama ta Jihar Kwara.