Skip to content
December 25, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 36

Tag: Abuja

  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya taya Gwamna Bago murnar cika shekara 51

Editor10 months ago02 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya taya Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Mohammed Umar Bago, murnar cikar sa shekara 51 a duniya. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, Idris ya yaba wa gwamnan bisa shugabancin sa da kuma jajircewar sa wajen ganin cigaban Jihar Neja. Ya ce:…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta fara gudanar da zauren tattaunawa na ministoci karo na biyu

Editor10 months ago05 mins

Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ta fara zagaye na biyu na Zauren Tattaunawa na Ministoci, inda Ministan Raya Kiwon Dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar; da Ministan Cigaban Yankuna, Injiniya Abubakar Eshiokpekha Momoh, da Ƙaramin Ministan sa, Alhaji Uba Maigari Ahmadu, suka gabatar da jawabai kan ayyukan ma’aikatun su. Da yake gabatar da jawabin maraba,…

Read More
  • Labarai

Ministoci za su fara gabatar da rahoton ayyuka a taron manema labarai

Editor10 months ago02 mins

Ministocin gwamnatin Tinubu za su fara gabatar da ayyukan da suka yi ko suka sa a gaba a Tarukan Manema Labarai na Ministoci na shekarar 2025 a ranar Juma’a, mai zuwa, 21 ga Fabrairu. Ma’aikatar Yaɗa da Wayar da Kai ce ta ba bayyana hakan, ta ce za a fara taron da ƙarfe 11 na…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta yi alhinin rasuwar dattijo Edwin Clark

Editor10 months ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana alhinin ta kan rasuwar dattijo ɗan kishin ƙasa kuma tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Tarayya, wato Cif Edwin Clark, wanda ya rasu yana da shekaru 97. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Cif Clark a…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya na neman sauƙaƙa tsarin ba da biza don ƙarfafa kasuwancin ‘yan Nijeriya a duniya

Editor10 months ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ƙasashen duniya da su sauƙaƙa tsarin ba da biza ga kamfanonin Nijeriya da ke ƙoƙarin kafa masana’antu da kasuwanci a ƙetare. Ministan ya yi wannan kira ne a Addis Ababa, babban birnin Habasha, a ranar Lahadi yayin da yake wakiltar Shugaban Ƙasa Bola…

Read More
  • Labarai

SAƘO DAGA MOHAMMED IDRIS, MINISTAN YAƊA LABARAI DA WAYAR DA KAI

Editor10 months ago01 mins

A wannan rana ta Lahadi, na wakilci Shugaba Bola Ahmed Tinubu wajen ganawa da shugabannin ƙungiyar jama’ar Nijeriya mazauna ƙasar Habasha. Wannan dama ce da muka samu muka ji matsalolin su tare kuma da ba su tabbacin cewa gwamnati za ta sa hannu a lamarin. Abu mafi muhimmanci shi ne, sun yi murnar jin irin…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin Tigran Gambaryan kan jami’an gwamnatin Nijeriya

Editor10 months ago05 mins

Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da Ba’amurken nan Mista Tigran Gambaryan ya yi kan wasu jami’an gwamnatin Nijeriya, tana mai bayyana shi a matsayin ƙarya da yaudara. Gambaryan dai jami’in kamfanin Binance ne daga Amurka, wanda hukumar EFCC ta gurfanar a Nijeriya a 2024 bisa almundahanar kuɗi. Kwanan nan ne Gambaryan ya fito ya ce…

Read More
  • Labarai

Jami’an tsaro sun dakatar da taron Nisfu Sha’aban a Abuja

Editor10 months ago03 mins

..Amma an canza wuri Jami’an tsaro cikin shirin yaki sun dakatar da taron Nisfu Sha’aban da ‘yan’uwa musulmi almajiran Shaikh Zakzaky suka fara gabatarwa a Abuja a ranar Juma’ar nan. Da misalin karfe 3 na ranar Juma’a 15 ga Sha’aban 1446 (14/2/2025) Harkar Musulunci a Nijeriya karkashin Jagorancin Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ta fara gudanar…

Read More
  • Labarai

Ranar Rediyo ta Duniya: Minista na so gidajen rediyo su wayar da kan jama’a kan sauyin yanayi

Editor10 months ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga gidajen rediyo a faɗin Nijeriya da su yi amfani da kafafen su wajen ilimantar da jama’a kan sauyin yanayi da tasirin sa. A cikin wata sanarwa da ya bayar domin bikin Ranar Rediyo ta Duniya ta 2025, wadda ake gudanarwa a…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya na ɗaukar matakai don rage farashin abinci ta hanyar zuba jari a noma – Ministan Yaɗa Labarai

Editor11 months ago06 mins

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin ta na rage farashin kayan abinci ta hanyar zuba jari mai yawa a fannin noma. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ne ya bayyana hakan a ranar Talata a Abuja yayin wani taron manema labarai da ya buɗe zaman bayar da rahoton ayyukan ministoci na shekarar…

Read More
  • 1
  • …
  • 34
  • 35
  • 36
  • 37
  • 38
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.