Skip to content
December 25, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Abuja
  • Page 40

Tag: Abuja

  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jajanta wa al’ummar Borno kan ambaliyar ruwa

Editor1 year ago02 mins

Gwamnatin Tarayya ta jajanta wa al’umma da gwamnatin Jihar Borno kan mummunar ambaliyar ruwa da ta auku a Maiduguri da kewaye sakamakon fashewar da madatsar ruwa ta Alau ta yi a safiyar Talata. Ambaliyar ta lalata kadarori, gidaje, da ababen more rayuwa, tare da raba iyalai da dama da muhallan su. A cikin wata takarda…

Read More
  • Labarai

Idris ya jajanta wa al’ummar Neja da iyalan mutum 59 da suka mutu sakamakon fashewar tankar mai

Editor1 year ago05 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, a ranar Litinin ya jajanta wa al’ummar Jihar Neja bisa rasuwar mutane 59 a wani haɗarin mota da ya ritsa da su a hanyar Bida-Agaie-Lapai ranar Lahadi. A cikin saƙon ta’aziyya da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Malam Rabi’u Ibrahim, ya sanya wa…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Nijeriya ta jaddada ƙudirin ƙarfafa ƙawance da Indonesiya a taron Indonesiya da Afirka

Editor1 year ago06 mins

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin ta na zurfafa alaƙar ta da ƙasar Indonesiya, tare da mai da hankali kan batun tattalin arziki da kuma hanyoyin haɗin gwiwa. An tabbatar da hakan ne a taron Indonesiya da nahiyar Afrika karo na biyu, wanda ake gudanarwa daga ranakun 1 zuwa 3 na Satumba, 2024, a Bali, babban…

Read More
  • Labarai

Nijeriya za ta ƙarfafa alaƙa da Indonesiya a taron ƙasar da Afirka karo na biyu

Editor1 year ago04 mins

Gwamnatin Nijeriya za ta ƙarfafa hulɗar da ke tsakanin ta da Indonesiya yayin da aka fara taron ƙasar da nahiyar Afirka karo na biyu a birnin Bali na ƙasar Indonesiya. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, wanda yanzu haka yake Indonesiya domin wakiltar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a matsayin Shugaban…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya jaddada muhimmiyar rawar kafafen yaɗa labarai a cikin al’umma

Editor1 year ago05 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya sake jaddada muhimmiyar rawar da kafafen yaɗa labarai ke takawa wajen jagorantar al’umma, da inganta fahimtar juna, da kuma bayar da gudunmawa ga gagarumin cigaba. Idris ya bayyana hakan ne a yayin ƙaddamar da wani shirin talabijin mai taken “Traverse China With Me,” wanda…

Read More
  • Labarai

Zurfafa dangantakar Nijeriya da BBC yana da muhimmanci wajen samar da al’umma mai masaniya, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago04 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira da a zurfafa alaƙa tsakanin Nijeriya da BBC domin samar da al’umma mai masaniya a kan lamurra. Idris ya bayyana haka ne a wata ziyara da ya kai hedikwatar BBC da ke Landan. Ziyarar dai wani ɓangare ne na ƙoƙarin samar da…

Read More
  • Labarai

Minista ya buƙaci kafafen yaɗa labarai na duniya su riƙa ruwaito gaskiya kan Nijeriya

Editor1 year ago07 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci kafafen yaɗa labarai na ƙasa da ƙasa da su riƙa bin ƙa’idojin adalci da sahihanci a cikin rahotannin su da suka shafi Nijeriya. Idris ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karɓi baƙuncin wata tawaga daga BBC a ofishin sa a ranar…

Read More
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya rattaba hannu kan yarjejeniyar aiki tuƙuru tare da shugabannin hukumomi

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya rattaba hannu kan yarjejeniyar yin aiki tuƙuru tare da shugabannin hukumomi da ƙungiyoyin da ke ƙarƙashin ma’aikatar sa. Ministan ya umarce su da su yi aiki wurjanjan domin yaɗa bayanai kan nasarorin Shirin Sabunta Fata na Shugaban Ƙasa Bola Tinubu. Idris ya bayyana haka…

Read More
  • Labarai

Shirin 3MTT na Tinubu zai samar wa matasa miliyan uku aikin yi, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago04 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta shirya tsaf don samar da ayyukan yi miliyan uku ga matasan Nijeriya ta hanyar Shirin 3MTT. Ministan ya bayyana hakan ne a Abuja ranar Litinin a Taron Matasa ‘Yan Sandan Nijeriya mai taken “Inganta Ƙimar Matasan Nijeriya don Tsaron…

Read More
  • Labarai

Tinubu shugaba ne mai son cigaba da kuma kishin talakawa, inji Idris

Editor1 year ago03 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shugaba ne mai son kawo cigaba wanda ya tabbatar da jajircewar sa ga al’umma ta hanyar sabunta fata tagari a tsarin ƙananan hukumomi wanda shi ne mafi kusa da talakawa. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a lokacin da shi da…

Read More
  • 1
  • …
  • 38
  • 39
  • 40
  • 41
  • 42
  • …
  • 47

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.