Nijeriya ta yi Allah-wadai da harin da ake kai wa ‘yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi Allah-wadai da harin da sojojin Isra’ila ke kai wa ‘yan jarida a rikicin da ke gudana a ƙasar Falasɗinu, yana mai jaddada cewa matakin na nuna take haƙƙin ‘yan jarida da kuma haƙƙin ɗan’adam. A cikin wata sanarwa da ya raba wa manema…

Read More