Skip to content
Sun, May 11, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Ashura

Kisan ‘yan’uwa 4 a Muzaharar Ashura a Sakkwato:
Labarai

Kisan ‘yan’uwa 4 a Muzaharar Ashura a Sakkwato:

EditorMarch 24, 2024

Kotu ta umarci ‘yan sanda su biya diyyar Naira miliyan 80 Daga Wakilinmu Kotun daukaka kara ta Tarayya da ke…

  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Rahoto

Abin da ya sa Ridha Clinic ya zama inuwar kowa

EditorDecember 22, 2023

Daga Muhammad Idrees Cikin burin wannan Harka akwai samar da wasu abubuwa da za su amfani al'umma da rage musu radadin yanayi da kuma koyar da su yadda ake gudanar da wadannan abubuwan. A gaba-gaba na kan wannan buri, akwai abu biyu, samar da makarantu…

Rahoto

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo

ALMIZANDecember 9, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed IdrisMinistan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga membobin ƙungiyar masu saka tallace-tallace a kafafen yaɗa labarai da su mayar da hankali wajen faɗakar da 'yan Nijeriya kan sababbin tsare-tsaren…

Labarai

GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA KWAMITIN KULA DA AIKIN HAJJIN 2025, YA JADDADA BUƘATAR KAUTATA JIN DAƊIN ALHAZAN ZAMFARA

EditorMay 8, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ɗora wa Kwamitin Kula da Aikin Hajji Na 2025 alhakin tabbatar da jin daɗin alhazan jihar baki ɗaya a yayin da suke gudanar da aikin Hajjin bana. A ranar Laraba ne aka ƙaddamar da kwamiti mai suna 'Amirul Hajj'…

Labarai

Babu Kamshin Gaskiya a Cewar da Ake yi, Yan Ta’adda na da Makaman Da suka Fi Na Jami’an tsaron Najeriya, Inji Ministan Tsaro Badaru Abubakar

EditorMay 8, 2025

Wasu Muhimman Kalaman Ministan Tsaro Mohammed Badaru Abubakar… -A cikin shekaru biyu na gwamnatin Tinubu wadda ta tarar da ƙalubale mafi muni a tarihin ƙasashen Sahel, an sami cikakken tsaro a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna wanda a baya ya taɓa kasancewa tungar masu garkuwa…

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Biya Bashin Da IMF Ke Bin Najeriya Tare da Ceto Tattalin Arzikin Kasar

EditorMay 8, 2025

A wani gagarumin yunkurin ceto tattalin arzikin Najeriya, Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kammala biyan bashin da Asusun Bayar da lamuni na IMF ke bin Najeriya wanda ya kai dala biliyan 1.61 (kimanin naira tiriliyan 2.59) Hakan ya tabbata ne bayan bincike da aka yi…

Labarai

Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

EditorMay 8, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga 'yan jarida da su guji tallata ’yan ta’adda da 'yan bindiga da sauran miyagu da ke barazana ga zaman lafiya da tsaron ƙasar nan. Ministan ya bayyana haka ne a ranar…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Babu Kamshin Gaskiya a Cewar da Ake yi, Yan Ta’adda na da Makaman Da suka Fi Na Jami’an tsaron Najeriya, Inji Ministan Tsaro Badaru Abubakar

EditorMay 8, 2025

Wasu Muhimman Kalaman Ministan Tsaro Mohammed Badaru Abubakar… -A cikin shekaru biyu na gwamnatin Tinubu wadda ta tarar da ƙalubale mafi muni a tarihin ƙasashen Sahel, an sami cikakken tsaro a kan hanyar Abuja zuwa…

2
Labarai

Shugaba Tinubu Ya Biya Bashin Da IMF Ke Bin Najeriya Tare da Ceto Tattalin Arzikin Kasar

EditorMay 8, 2025

A wani gagarumin yunkurin ceto tattalin arzikin Najeriya, Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kammala biyan bashin da Asusun Bayar da lamuni na IMF ke bin Najeriya wanda ya kai dala biliyan 1.61 (kimanin naira tiriliyan…

3
Labarai

Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

EditorMay 8, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga 'yan jarida da su guji tallata ’yan ta’adda da 'yan bindiga da sauran miyagu da ke barazana ga zaman lafiya da…

4
Labarai

BUNƘASA MATASA: Gwamnatin Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Zamani

EditorMay 7, 2025

Gwamnatin Jihar Zamfara ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da Jami'ar Oracle domin saka hannun jari a harkar inganta rayuwar matasa, inganta ƙarfin ma’aikata, da kuma tattalin arziki na zamani a ƙarƙashin shirin Bunƙasa Fasaha…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
Almizan English

BARAU JIBRIN: METHODICALLY DECIMATING THE KWANKWASSIYA EMPIRE…

EditorNovember 10, 2024November 10, 2024
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa
  • Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Kammala Bitar Ayyukan Ta, Ta Fitar da Sababbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu
  • GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA KWAMITIN KULA DA AIKIN HAJJIN 2025, YA JADDADA BUƘATAR KAUTATA JIN DAƊIN ALHAZAN ZAMFARA
  • Babu Kamshin Gaskiya a Cewar da Ake yi, Yan Ta’adda na da Makaman Da suka Fi Na Jami’an tsaron Najeriya, Inji Ministan Tsaro Badaru Abubakar
  • Shugaba Tinubu Ya Biya Bashin Da IMF Ke Bin Najeriya Tare da Ceto Tattalin Arzikin Kasar
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.