NELFUND: Gwamnatin Tarayya ta kashe sama da Naira biliyan 2 don biyan kudin karatun ɗalibai 20,919 a Arewa maso Yamma

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta kashe sama da Naira biliyan 2.08 domin tallafa wa ɗaliban manyan makarantu a shiyyar Arewa maso Yamma ta hanyar shirin Nigerian Education Loan Fund (NELFUND). Daraktan Hukumar Wayar da Kai ta Kasa (NOA) a Jihar Katsina, Alhaji Mukhtar Lawal-Tsagem, ne ya bayyana hakan a Katsina, yayin wani taron wayar…

Read More

Harin Bama: Shugaban Tinubu ya bayar da umarnin tura ƙarin sojoji da jirage marasa matuka, domin murkushe ‘yan ta’adda

Harin Bama:Shugaban Tinubu ya bayar da umarnin tura ƙarin sojoji da jirage marasa matuka, domin murkushe ‘yan ta’adda. Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ne ya sanar da hakan a wani sakon jajanta wa gwamnati da al’ummar Jihar Borno kan harin da ‘yan ta’adda suka kai wa yankin Darajamal da ke Karamar Hukumar Bama, harin, wanda…

Read More