Skip to content
December 4, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Taraba

Tag: Taraba

  • Labarai

Makiyaya hudu sun rasu bayan cin kifin da ake zargin na dauke da guba a Taraba

Editor9 months ago02 mins

Fulani makiyaya mutum hudu da aka bayyana sunansu da Abdul Juli, Sule Abubakar, Adamu Mato da Saidu Payo sun rasu a karamar hukumar Takum da ke jihar Taraba bayan ruwaito cewa sun dafa tare da cin kifin da suka tsinta a bakin ruwan rafin Kashimbila yayin da suke yin kiwo, kamar yadda rahoton PM News…

Read More
  • Labarai

Jihar Taraba ta mayar da shanu 198 da aka sace ga masu su

Editor10 months ago03 mins

Jihar Taraba ta mayar da shanu 198 wadanda rundunar 6 Birget na sojin Nijeriya da kuma mafarautan kauye suka kama a jihar da aka sato ga masu su. Sojojin na rundunar 6 Birget a ranar 27 ga watan Janairun 2025 ne suka kama shanu 222 da kuma raguna 58 a kauyen Namnai da ke karamar…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.