Gwamnatin Tarayya Ta Biya Kuɗin Makarantar Dalibai 8,286 A Arewacin Najeriya —NELFUND

Jami’ar Jihar Borno da ke Maiduguri, tare da wasu manyan makarantu daga Arewacin ƙasar nan, sun tabbatar da karɓar tallafin kuɗi daga Asusun Lamunin Karatu na Ƙasa (NELFUND) domin sauƙaƙa wa ɗalibai biyan kuɗin makaranta a zangon karatu na 2024/2025. Shugaban jami’ar Borno, Farfesa Babagana Gutti, ne ya bayyana cewa jami’ar ta tantance dalibai 3,644,…

Read More

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyya Daga Tinubu Tare Da Yin Addu’o’i A Gidan Ɗantata A Madina Kafin A Rufe Shi Gobe

Tawagar Gwamnatin Tarayya ta isa gidan marigayi Alhaji Aminu Ɗantata a Madina domin isar da saƙon ta’aziyyar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ga iyalan mamacin. Ɗantata dai ya rasu ne a birnin Abu Dhabi shekaranjiya Asabar yana da shekaru 94. A gobe Talata za a rufe shi a maƙabartar Baƙiyya ta Madina. Tawagar gwamnatin Nijeriya…

Read More