Bikin Sallah: Tinubu ya taya murna tare da yin kira a yi tunani kan sadaukarwa, alhaki da kuma haɗin kai

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar Babbar Sallah, ya ce lamarin wanda ke nuni da sadaukarwa, ɗabbaka imani da biyayya ga nufin Ubangiji. A wata sanarwa da Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Ajuri Ngelale ya fitar, Shugaban Ƙasa ya taya al’ummar Musulmi murna tare…

Read More

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da na’urar auna yawan masu kallon talabijin ta farko a Nijeriya

Hoto: Daga hagu: Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Yaɗa Labarai da Wayar da Ka, Sanata Eze Kenneth Emeka; Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris; Ministar Fasaha, Al’adu da Tattalin Arziƙin Ƙirƙire-ƙirƙire, Barista Hannatu Musawa, da tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Alhaji Lai Mohammed, a wajen ƙaddamar da Tsarin Auna Masu Sauraren Kafafen Yaɗa…

Read More

Ƙungiyar ƙwadago ta janye yajin aiki a Najeriya

Hoto: Shugaba Tinubu tare da shugabannin kungiyoyin ma’aikata Manyan ƙungiyoyin ƙwadago biyu a Najeriya, wato Nigeria Labour Congress da kuma Trade Union Congress sun sanar da dakatar da yajin aikin da suka fara yi a ranar Litinin. Ƙungiyoyin biyu sun sanar da wannan mataki ne bayan kammala tattaunawar shugabannin ƙungiyoyin biyu yau Talata, a Abuja….

Read More