Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Tinubu
  • Page 38

Tag: Tinubu

  • Labarai

Ku cusa ɗabi’u nagari a zukatan ‘ya’yan ku, kiran Ministan Yaɗa Labarai ga iyaye

Editor2 years ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga iyaye da masu kula da yara da su jajirce wajen ganin sun cusa halaye masu kyau a zukatan ‘ya’yan su. A wata sanarwa da Mataimaki na Musamman kan Harkokin Yaɗa Labarai na ministan, Malam Rabiu Ibrahim, ya fitar a ranar Lahadi,…

Read More
  • Labarai

Ku yi amanna da Tinubu, matsaloli za su ƙare, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor2 years ago010 mins

MINISTAN Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Malagi, ya roƙi ‘yan Nijeriya da su yi haƙuri su yi imani da gwamnatin Tinubu. Idris ya yi wannan kiran ne a ranar Laraba yayin buɗa baki da ya yi tare da shugabanni da ma’aikatan kafafen yaɗa labarai wanda ma’aikatar ta shirya a ɗakin taro…

Read More
  • Labarai

Tinubu ya dawo gida bayan ya kai ziyara Ƙatar

Editor2 years ago07 mins

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sauka Abuja bayan ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya kai a ƙasar Ƙatar. Jirgin shugaban ƙasa, mai lamba NAF 001, ya sauka a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe da misalin ƙarfe 7 na dare. Tinubu ya kammala ziyararsa zuwa ƙasashen waje karo na 12 tun bayan da ya…

Read More
  • Labarai

Gwamnati ba za ta yi amfani da rahoton kwamitin Oronsaye don ta kori ma’aikata ba – Idris

Editor2 years ago04 mins

Majalisar Zartaswa ta Ƙasa ta yanke shawarar yin amfani da rahoton yi wa ma’aikatu da hukumomin Gwamnatin Tarayya garambawul na kwamitin Steve Oronsaye domin a rage yawan kashe kuɗaɗe wajen tafiyar da ayyukan gwamnati ne. Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a ƙarshen taron majalisar a…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu ta yi raddi ga gwamnonin PDP: Matsalar mu ba ta kai ta Venezuela ba

Editor2 years ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce duk da yake tattalin arzikin Nijeriya na fuskantar ƙalubale, kwatanta shi kafaɗa-da-kafaɗa da na Venezuela da gwamnonin jam’iyyar PDP su ka yi rashin adalci ne ainun. Ya ce: “Mu na bayyana cewa duk da yake ƙasar mu na fuskantar wasu matsaloli, waɗanda kuma…

Read More
  • Labarai

Mata ‘yan kasuwan Osun sun yi gargaɗi: In mun ga Tinubu, za mu yi masa duka saboda wahala

Editor2 years ago03 mins

Wasu mata ‘yan kasuwa a jihar Osun sun yi kira da shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sauka daga kan muƙaminsa sakamakon hauhawar farashin kayayyaki da wahala a ƙasa. Mata ‘yan kasuwan, waɗanda suka yi suka cikin fushi ga gwamnatin Tinubu, sun yi barazanar yi masa duka inda za su gan shi ido-da-ido, kamar yadda Sahara…

Read More
  • 1
  • …
  • 36
  • 37
  • 38

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.