Kwalejin Ilimi ta Tarayya ta ƙere-ƙere da ke jihar wani ginshiƙin samar da ƙwararrun malamai ne in ji Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana Kwalejin Ilimi ta Tarayya ta ƙere-ƙere da ke jihar a matsayin wani ginshiƙin samar da ƙwararrun malamai a makarantun gwamnati a Zamfara. Majalisar Gudanarwa ta Kwalejin Ilimi ta Tarayya (Technical) da ke Gusau, ta kai wa Gwamna Lawal ziyarar ban-girma a gidan gwamnatin Jihar Zamfara da ke Gusau…

Read More