An ƙaddamar da ginin Asusun Kula da tsaro a Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da sauran ta’addanci a jihar, inda Gwamnan ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na tallafa wa asusun ta kowane fanni. A ranar Juma’ar nan ne Gwamna Lawal ya jagoranci ƙaddamar da ginin amintattun Asusun…

Read More