Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya don biyan su fensho
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi da suka yi ritaya a Zamfara ba su samu haƙƙoƙin su ba tun…
Gwamnan Zamfara ya samu yabo daga Ministan Ayyuka
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu yabo daga Ministan Ayyuka, David Umahi, bisa gagarumin ci gaban da gwamnatinsa ta samu a ayyukan sabunta birane. A ranar Juma’ar da ta gabata ne Ministan ya kai ziyarar aiki Jihar Zamfara a…


