Gidauniyar Aig-Imoukhuede ta ƙaddamar da kamfen don Sauya Cibiyoyin Kula da Lafiya na Farko a Najeriya
Gidauniyar Aig-Imoukhuede, wata babbar ƙungiya mai zaman kanta da ta himmatu wajen inganta ayyukan yi wa jama’a hidima a nahiyar Afirka, ta sanar da wani kamfen na farfaɗo da cibiyoyin kiwon lafiya na farko (PHCs) a fadin Najeriya. A wani…
Tinubu ya yi tir da hare-haren ƙare-dangin da Isra’ila ke yi a Gaza, yana so a kawo ƙarshen rikicin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci a kawo ƙarshen hare-haren ƙare-dangin da ƙasar Isra’ila take yi wa Zirin Gaza, yana mai jaddada cewa tsawaita rikicin da take yi a Falasɗinu ya janyo wahala mai yawa. Tinubu ya bayyana hakan…
BARAU JIBRIN: METHODICALLY DECIMATING THE KWANKWASSIYA EMPIRE…
…The recent massive decamping of their adherents to Apc is a clear signal that the ship is slowly wrecking. By Concern Citizen A tantalizing and splendid scenario is recently unfolding in Kano state political hemisphere where the hardcore and fatalistic…
BARAU’S TOUCH ON THE BUTTON BRIGHTENS THE NORTH FROM BLACKOUT…
…A giant stride that led to a sudden dead of the catastrophic calamity. By Shariff Aminu Ahlan The power outage that led to devastating impact in the Northern part of the country was a disheartening occurrence which lead to the…
Bankin Keystone ya jinjina wa Gwamna Lawal
Bankin Keystone ya jinjina wa namijin ƙoƙarin Gwamna Lawal wajen samar da manyan abubuwan more rayuwa ga al’ummar Jihar Zamfara. Manajan Daraktan Bankin, Hassan Imam ne ya jagoranci manyan jami’an gudanarwar bankin a ziyarar ban girma da suka kai wa…
Gwamna Lawal Ya Haramta Cire-ciren Kuɗi Ba Bisa Ƙa’ida Ba Daga Albashin Ma’aikatan Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umurnin dakatar da duk wani nau’in cirar kuɗi ba bisa ƙa’ida ba daga albashin ma’aikatan jihar. Wannan ya biyo bayan da Ma’aikatan Zamfara suk koka tare da ƙorafe-ƙorafe da dama dangane cire-ciren…
Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa…
Jihar Zamfara Ce Kan Gaba Wajen Tattara Kuɗaɗen Shiga Na Cikin Gida A Nijeriya
An sanya Jihar Zamfara a matsayin jihar da ke kan gaba a cikin Ayyukan Tattara Kuɗaɗen Shiga na Cikin Gida a Nijeriya (IGR) a kan rukunin A. A wani rahoton wata ƙungiya mai bibiyar harkokin kasafin kuɗi da ake kira…
Ɗaliban Cyprus: Suna daga cikin ɗimbin matsalolin da gwamnatin Dauda Lawal ta gada daga gwamnatin da ta gabata
A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Gwamna Dauda Lawal ya karɓi jagoranci a hannun gwamnatin da ta kasa biyan kuɗaɗen jarabawar ɗalibai har na shekaru uku, wanda hakan ya kange ɗaliban jihar Zamfara daga ɗaukar jarabawar WASSCE da na…
Tinubu ya himmatu wajen rage raɗaɗin da ‘yan Nijeriya ke ciki, inji Minista
Hoto:Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai Alhaji Mohammed Idris (a tsakiya), tare da mai gabatar da shirin “Hannu da Yawa”, Malam Buhari Auwalu (a hahu), da Darakta-Janar na FRCN, Dakta Mohammed Bulama (a dama) Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar…










