ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

Year: 2024

Idris Ya Ƙaddamar da Ƙungiyar Kakakin Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ƙaddamar da Ƙungiyar Kakakin Labarai (spokesmen), inda ya buƙace su da su yi amfani da ilimi, gogewa, da guraben da ake da su a ƙungiyar. Ministan ya yi magana…

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai ya yi kira ga Hukumar Masu Zanen Gine-gine

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi kira ga Hukumar Masu Zanen Gine-gine ta Ƙasa (National Institute of Architects) da su shiga sahun gaba wajen yin azamar farfaɗo da kyawawan fasalin gine-ginen da ke ƙara…

Cire Tallafin Man Fetur: Minista Ya Yaba Wa IPMAN Don Rungumar Shirin CNG

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yaba wa Ƙungiyar ‘Yan Kasuwar Man Fetur Masu Zaman Kansu (IPMAN) bisa namijin ƙoƙarin da suke yi na ganin an fito da tsarin samar da makamashi na wanda Ba…

Duk da matsalolin da ake ciki, Nijeriya za ta ci gaba da bunƙasa – Minista Idris

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Nijeriya za ta ci gaba da bunƙasa duk da matsalolin da ta ke fuskanta. A cikin wata sanarwa ga manema labarai da ya bayar a Abuja a…

An sa ranar yanke hukunci ga dan China da ake zargin ya kashe budurwarsa a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta sa ranar shari’ar da ta hada da Geng Quangrong , wani dan kasar Sin da ake zargin ya kashe budurwarsa ‘yar Nijeriya, Ummukulsum Sani, mai shekaru 22. Kamar yadda PM News ta ruwaito,…

Saudiyya ta shirya bude shagon giya na farko

Saudi Arabiya ta shirya bude shagon giya na farko, domin amfanin ‘yan diflomasiyya kawai, wanda hakan ya kawo karshen tsatstsauran haramcin giya a masarautar. Kamar yadda Middle East Eye ta ruwaito, wata majiya ta shaidawa Reuters cewa shagon za a…

Shirin Cusa Ɗa’a da Kishin Ƙasa ya fitar da Daftarin Yaɗa Kyawawan Ɗabi’un Farfaɗo da Martabar Nijeriya

Hoto: Daga hagu: Darakta-Janar na NTA, Malam Abdulhamid Dembos; Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, Shugaban Kwamitin Tsara Daftarin Cusa Ɗa’a a Zukatan Jama’ar Ƙasa, Dakta Mohammed Auwal Haruna, Darakta-Janar na Muryar Nijeriya (VON), Malam Jibrin…

Gwamnatin Tarayya ta ware Naira biliyan 9.6 don biyan ma’aikata kuɗaɗen inshorar

Shugaba Bola Tinubu ya amince da ware Naira biliyan 9.6 a wannan shekara, domin sabunta biyan inshorar rayuka na ma’aikata, a ƙarƙashin Group Life Assurance. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris ne ya bayyana haka a…

Minista ya ƙaddamar da shugabannin hukumar gudanarwar NIPR, ya jaddada aiki tare domin cimma nasarar Ajandar Sabon Ƙudiri

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya jaddada tabbacin yin aiki tare da Cibiyar Ƙwararru Kan Hulɗa Da Jama’a Da Yaɗa Labarai (NIPR) wajen tsare-tsaren hanyoyin sadarwar da za su tabbatar da cimma nasarar Ajandar Sabon…

Sama da mutane miliyan 7.4 suka bar muhallansu sakamakon yaki a kasar Sudan – majalisar dinkin duniya

Ofishin kula da ayyukan jin kai na majalisar dinkin duniya (OCHA) ya bayyana cewa yawan mutanen da suka bar muhallansu a Sudan sakamakon yaki ya haura miliyan 7,400,000. “Sama da mutane miliyan 7.4 suka bar muhallansu a ciki da zuwa…