ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

Year: 2024

Gwamna Lawal Ya Ba Da Kyautar Mota Ga Ƙungiyar Tsaffin Manyan Sakatarorin Da Suka Yi Ritaya A Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bai wa Ƙungiyar Tsaffin Mayan Sakatarorin jihar Zamfara mota ƙirar Bas mai ɗaukar mutane 18. Gwamnan ya miƙa bas ɗin ne ga shugabannin ƙungiyar a ranar Laraba a gidan gwamnati da ke Gusau. A…

Gwamnan Jihar Zamfara ya rantsar da Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (ZASIEC)

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya rantsar da Honarabul Bala Aliyu Gusau a matsayin Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (ZASIEC) a wani ɓangare na shirye-shiryen gwamnatinsa gabanin zaɓen ƙananan hukumomi. An gudanar da bikin rantsarwar ne…

Gwamna Dauda Lawal ya yi alƙawarin kulawa da iyalan jami’an Askarawan Zamfara da aka kashe

Gwamna Dauda Lawal ya yi alƙawarin cewa gwamnatin sa za ta bayar da cikakkiyar kulawa ga iyalan jami’an Askarawan Zamfara da aka kashe a wani kwanton ɓaunar da aka yi masu. Gwamnan ya yi wannan alƙawarin ne a fadar ‘Yan…

Fafutikar Makinde Da PDP Wajen Neman Mulki A 2027

Daga Bello Hamza, Abuja Kimanin watanni 10 ke nan da za a fara aiwatar da tsare-tsaren da za su kai ga zabuka masu zuwa a fadin kasar nan, masana harkokin siyasa da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar adawa ta…

Kuskuren Jaridar Daily Trust Da Yadda Gaskiya Ta Bayyana Game Da Yarjejeniyar Samoa

Daga Abdulaziz Abdulaziz A ranar Laraba da ta gabata jaridar Daily Trust ta fito da jawabin neman afuwa ga gwamnatin tarayya game da labarin da ta wallafa marar tushe kan zargin cewa akwai goyon bayan auren jinsi a cikin yarjejeniyar…

Gwamna Dauda Lawal ya yi ta’aziyyar kisan kwanton ɓaunar da aka yi wa dakarun Askarawan Zamfara

A Talatar nan ne Gwamna Dauda Lawal ya yi ta’aziyya, tare da nuna alhinin kwanton ɓaunar da aka yi wa dakarun Askarawan Zamfara na ‘Community Protection Guards’, inda aka kashe wasu daga cikin su a yankin Tsafe ta jihar Zamfara….

Shugaban makaranta daga Zamfara ya zo na ɗaya a bikin karrama Malamai na Shugaban ƙasa na 2024

Wani shugaban makaranta daga jihar Zamfara ya zo na ɗaya a duk faɗin ƙasar nan a wajen bikin karrama Malamai na Shugaban ƙasa na shekarar 2024. Ranar 5 ga watan Oktobar kowace shekara, rana ce da Ƙungiyar UNESCO ta ware…

Me zai hana jami’an tsaro su damko wadannan masu garkuwa da mutanen?

Ta Asusun Ajiyar Banki (Account) Aka Tura Milyoyin Kudin Fansa gare su Daga Adam Elduniya Shinkafi Yau Asabar 05/10/2024 Allah Ya yi wa yayana Mukhtar Elduniya Shinkafi kuɓuta daga hannun ƴan bindiga bayan ya shafe sama da wata ɗaya a…

Gwamna Dauda Lawal ya kammala biyan bashin haƙƙin ma’aikatan da suka bar aiki na shekara da shekaru

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya kammala biyan bashin haƙƙin ma’aikatan da suka bar aiki na shekara da shekaru, tun daga shekarar 211, wanda ya kama Naira 9,357,743,281.35. In dai za a iya tunawa, tun a watan Faburairun nan da…

Gwamnan Zamfara ya buƙaci a ƙara ƙaimin addu’o’in zaman lafiya

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci a ƙara ƙaimi wajen addu’o’in samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a Nijeriya a daidai lokacin da ƙasar ke bikin cika shekaru 64 da samun ’yancin kai. Jihar Zamfara na cikin jihohi shida…