Gwamnatin Tarayya ta gargaɗi jama’a kan ajiye abubuwa masu fashewa don haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya gargaɗi mutane kan ajiye abubuwa masu fashewa a gidajen su don haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba, yana mai cewa irin wannan ɗabi’a tana haifar da babbar barazana ga…
Ministan Yaɗa Labarai ya yaba wa BPP kan inganta gaskiya wajen sayen kayayyaki
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yaba wa Hukumar Sayen Kayayyaki ta Ƙasa (BPP) kan ƙoƙarin ta na inganta gaskiya da riƙon amana a wajen sayen kayayyaki da bayar da kwangiloli. A wata ganawa da…
Ƙasashe 7 sun mara wa Nijeriya baya don kafa Cibiyar Koyar da Ilimin Yaɗa Labarai ta UNESCO – Minista
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Nijeriya ta samu goyon bayan ƙasashe bakwai tare da alƙawuran ƙasashe 20 domin a kafa Cibiyar Koyar da Ilimin Yaɗa Labarai ta Duniya (IMILI) ta hukumar UNESCO….
An kai mutum 20 da fashewar tankar mai a Suleja ta rutsa da su manyan asibitoci don samun kulawa ta musamman
A bisa umarnin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu, an kai waɗanda suka jikkata a haɗarin fashewar tankar man fetur a Suleja zuwa manyan asibitoci don su samu kulawa ta musamman. A cikin wata sanarwa da Rabiu Ibrahim, Mataimaki na Musamman kan…
Gwamnatin Tarayya ta umarci tura waɗanda hatsarin tankar mai ya shafa a Suleja zuwa manyan asibitoci
Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin gaggawa na tura mutanen da suka jikkata a hatsarin fashewar tankar man fetur da ya faru a Suleja, Jihar Neja, daga Asibitin Suleja zuwa manyan asibitoci domin samun ingantacciyar kulawar lafiya cikin sauri. Ministan…
Nijeriya na da ‘yan kurkuku sama da 48,000 da ke jiran yanke hukunci – NCoS
Daga Abubakar Musa Sama da ‘yan kurkuku 48,000 a Nijeriya masu jira a yanke masu hukunci ne (ATPs), kamar yadda Sylvester Nwakuche, mai rikon kwarya a hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Nijeriya (NCoS) ya bayyana. Kamar yadda kafar…
Gwamnatin Isra’ila ta amince da tsagaita wuta da Hamas
Daga Abubakar Musa Gwamnatin Isra’ila ta amince da yarjejeniyar tsagaita wuta da kuma matsayar musayar fursunoni da Hamas a awowin farko na safiyar ranar Asabar, wanda hakan ke nuni da cire wani shamaki domin samar da sauki ga zirin Gaza…
Tinubu ya himmatu wajen kammala hanyar Abuja zuwa Kano cikin watanni 14, cewar Ministan Yaɗa Labarai
Hoto; Alhaji Mohammed Idris tare da Ministan Ayyuka Dave Umahi da sauran jami’ai a garin Tafa Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya tabbatar da jajircewar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu yake yi na kammala…
Ba mu buƙatar amincewar Sanusi kan tsare-tsaren mu na tattalin arziki, inji Ministan Yaɗa Labarai
Gwamnatin Tarayya ta mayar da martani kan kalaman Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, kan tsare-tsaren gyaran tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu take aiwatarwa, tana mai bayyana su a matsayin marasa amfani kuma na son rai. A wata…
Majalisar Dattawa ta yaba wa Ministan Yaɗa Labarai kan nasarori, ta nemi ƙarin kasafin kuɗi na musamman ga ma’aikatar
Majalisar Dattawa ta yaba wa Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, bisa ƙoƙarin sa wajen gudanarwa da yaɗa bayanai kan manufofi da shirye-shiryen gwamnati. An yi masa wannan yabon ne a ranar Talata yayin da ya…










