Skip to content
December 2, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Sample Page
  • Home
  • PDP

Tag: PDP

  • Labarai

Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyyar

Editor1 month ago04 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da kwamitocin tantancewa da na ayyuka na musamman na jam’iyyar PDP a ranar Juma’a, a shirye-shiryen gudanar da babban taron gangamin jam’iyyar mai zuwa. An tsara babban taron zaben shugabannin jam’iyyar PDP na ƙasa (Elective National Convention) don gudana a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, daga ranar 15…

Read More
  • Labarai

Yin garkuwa da dalibai, malamai da ‘yan gudun hijira hujja ce ta gazawar mulki – Atiku

Editor2 years ago04 mins

Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana yin garkuwa da ‘yan gudun hijira (IDPs), malamai da daliban makaranta a jihohin Borno da Kaduna da gazawar mulki. Kamar yadda ya ke a cikin rahoton kafar watsa labaru ta Vanguard, Atiku ya yi wannan ikirarin ne a shafinsa na X a ranar…

Read More
  • Labarai

Gwamna Dauda Lawal Ya Jagoranci Zaɓen Fidda Gwanin PDP Na Gwamnan Edo

Editor2 years ago03 mins

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jagoranci zaɓen fitar da gwani na Jam’iyyar PDP a zaɓen Gwamnan jihar Edo da ke tafe. A zaɓen da ya gudana yau Alhamis ɗin nan a filin wasa na Samuel Ogbemudia da ke garin Benin, Asue Ighodalo ne ya zama zakara, wanda ke nuni da cewa shi ne zai…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Digital Newspaper - Multipurpose News WordPress Theme 2025. Powered By BlazeThemes.