Skip to content
January 1, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
Headlines
  • 2 days ago

    Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

  • 2 days ago

    Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

  • 3 days ago

    Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

  • 3 days ago

    Gargadi daga CBN

  • 3 days ago

    Bankwana Da 2025: Yadda CBN ya hana ‘yan Nijeriya fuskantar ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna yayin hutun ƙarshen shekara

  • 4 days ago

    Gwamnati Ta Kammala Horar da Sama da Matasa 7,000 a Matsayin Masu Tsaron Daji Da Za a Tura su Aiki Nan take

Popular News

  • Ilimi
  • Labarai

TARON WAYAR DA KAI A ENUGU: ‘Doka ta bada damar hukunta masu wulaƙanta takardun Naira’ – CBN

Editor 2 days ago
  • Labarai

Jihar Kebbi za ta dauki nauyin aurar da mutane 300

Editor 2 days ago
  • Labarai

UNGA: Najeriya ta goyi bayan Falasɗinu su gabatar da jawabi ta bidiyo bayan hana su Visa da Amurka ta yi

Editor 2 days ago
  • Labarai

Jawabi na ba shi da alaƙa da abin da ya faru a Jihar Rivers, Tsohon Tarihi na bayar — Shettima

Editor 2 days ago
  • Labarai
2 days ago

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana matuƙar kaɗuwa da alhini kan rasuwar wasu ‘yan jarida bakwai a wani mummunan haɗarin mota guda ɗaya da ya faru a yankin Gombe ta Kudu, Jihar Gombe, a ranar Litinin. Lamarin ya faru ne da yammacin Litinin yayin da ‘yan jaridar suke dawowa…

  • Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari
  • Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama
  • Gargadi daga CBN
  • Labarai
2 days ago

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri na kamawa ko tsare ko gurfanar da ’yan adawa ba bisa ƙa’ida ba. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a cikin sanarwar da ya bayar a ranar Talata sakamakon ɓullar wata takardar bogi da ke yawo…

  • Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota
  • Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama
  • Gargadi daga CBN
  • Labarai
3 days ago

Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, tare da ceto mutane 34 da aka sace, a jerin hare-haren haɗin gwiwa da aka gudanar tsakanin ranakun 25 zuwa 29 ga Disamba, 2025. Wata majiya mai tushe daga Hedkwatar Sojin Ƙasa ta shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai…

  • Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota
  • Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari
  • Gargadi daga CBN
  • Labarai
3 days ago

Gargadi daga CBN

  • Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota
  • Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari
  • Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Latest News

Ba za a yi gagarumin bikin cikar gwamnatin Tinubu shekara ɗaya ba, inji Ministan Yaɗa Labarai

NAMADI BAI ƊAUKI RAINI BA: Gwamnan Jigawa ya yi hajijiya da jami’an da suka yi wuji-wuji da kuɗaɗe a Manyan Makarantun Koyon Ayyukan Lafiya

Tinubu Ya Miƙa Lambar Karramawa Ta Ƙasa Ga Gwamna Dauda Lawal

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Zamfara Ce Ta Ɗaya A Yankin Arewa Maso Yamma A Fannin Cibiyoyin Kula Da Lafiya A Matakin Farko

Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan tsaro tare da ba da umarni ga jami’an tsaro da su ɗauki ƙarin ma’aikata

Ambaliyar Jebba Dam ta lalata gonaki hekta 1,094 da ke jihar Neja – Hukumar NEMA

Haramtacciyar kasar Isra’ila ta umarci sojojin ta su fara shirin fitar da Falasdinawa daga Gaza

Featured posts

  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

Editor 2 days ago 0
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

Editor 2 days ago 0
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri…
  • Labarai

Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Editor 3 days ago 0
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta sanar da cewa dakarunta…
  • Labarai

Gargadi daga CBN

Editor 3 days ago 0
  • Labarai

Bankwana Da 2025: Yadda CBN ya hana ‘yan Nijeriya fuskantar ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna yayin hutun ƙarshen shekara

Editor 3 days ago 0
Ashafa Murnai Barkiya ’Yan Nijeriya a faɗin ƙasar nan sun…
  • Labarai

Gwamnati Ta Kammala Horar da Sama da Matasa 7,000 a Matsayin Masu Tsaron Daji Da Za a Tura su Aiki Nan take

Editor 4 days ago 0
Gwamnatin Tarayya ta sanar da kammala horar da fiye da…
  • Labarai

YADDA MU’UTAMAR NA MANYAN ƊALIBAN FUDIYYA (FOSA), 2025. YA GUDANA A KADUNA

Editor 5 days ago 0
Daga Hafiz Nura Alja’afaree Roni. Dandalin manyan Ɗaliban Fudiyya (FOSA)…
  • Labarai

Gwamnatin Najeriya Da Amurka Sun Kai Hari Kan ’Yan ISIS A Dajin Bauni Da ke Jihar Sokoto

Editor 5 days ago 0
Gwamnatin Najeriya ta sanar da nasarar kai hare-haren da aka…

Latest posts

All
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

Editor 2 days ago 0
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

Editor 2 days ago 0
  • Labarai

Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Editor 3 days ago 0
  • Labarai

Gargadi daga CBN

Editor 3 days ago 0
  • Labarai

Bankwana Da 2025: Yadda CBN ya hana ‘yan Nijeriya fuskantar ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna yayin hutun ƙarshen shekara

Editor 3 days ago 0
  • Labarai

Gwamnati Ta Kammala Horar da Sama da Matasa 7,000 a Matsayin Masu Tsaron Daji Da Za a Tura su Aiki Nan take

Editor 4 days ago 0
  • Labarai

YADDA MU’UTAMAR NA MANYAN ƊALIBAN FUDIYYA (FOSA), 2025. YA GUDANA A KADUNA

Editor 5 days ago 0

Latest posts

  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

Editor 2 days ago 0
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

Editor 2 days ago 0
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri…
  • Labarai

Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Editor 3 days ago 0
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta sanar da cewa dakarunta…
  • Labarai

Gargadi daga CBN

Editor 3 days ago 0
  • Labarai

Bankwana Da 2025: Yadda CBN ya hana ‘yan Nijeriya fuskantar ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna yayin hutun ƙarshen shekara

Editor 3 days ago 0
Ashafa Murnai Barkiya ’Yan Nijeriya a faɗin ƙasar nan sun…
  • Labarai

Gwamnati Ta Kammala Horar da Sama da Matasa 7,000 a Matsayin Masu Tsaron Daji Da Za a Tura su Aiki Nan take

Editor 4 days ago 0
Gwamnatin Tarayya ta sanar da kammala horar da fiye da…
January 2026
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Dec    
  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya yi alhinin ‘yan jarida bakwai na Gombe da suka rasu a haɗarin mota

Editor2 days ago04 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana matuƙar kaɗuwa da alhini kan rasuwar wasu ‘yan jarida bakwai a wani mummunan haɗarin mota guda ɗaya da ya faru a yankin Gombe ta Kudu, Jihar Gombe, a ranar Litinin. Lamarin ya faru ne da yammacin Litinin yayin da ‘yan jaridar suke dawowa…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin bin doka da oda, kuma ta yi watsi da zargin kai wa ‘yan adawa hari

Editor2 days ago07 mins

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri na kamawa ko tsare ko gurfanar da ’yan adawa ba bisa ƙa’ida ba. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a cikin sanarwar da ya bayar a ranar Talata sakamakon ɓullar wata takardar bogi da ke yawo…

Read More
  • Labarai

Sojoji sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, sun ceto mutane 34 a jihohi da dama

Editor3 days ago05 mins

Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, tare da ceto mutane 34 da aka sace, a jerin hare-haren haɗin gwiwa da aka gudanar tsakanin ranakun 25 zuwa 29 ga Disamba, 2025. Wata majiya mai tushe daga Hedkwatar Sojin Ƙasa ta shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai…

Read More
  • Labarai

Gargadi daga CBN

Editor3 days ago00 mins
Read More
  • Labarai

Bankwana Da 2025: Yadda CBN ya hana ‘yan Nijeriya fuskantar ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna yayin hutun ƙarshen shekara

Editor3 days ago07 mins

Ashafa Murnai Barkiya ’Yan Nijeriya a faɗin ƙasar nan sun gudanar da hadahadar kuɗaɗe cikin sauƙi a lokacin Kirsimeti na 2025. Har zuwa ranar 28 ga Disamba, babu rahotannin samun cikas ko ƙarancin kuɗi a ATM da bankuna a faɗin ƙasar nan. Yayin da matsalar ƙarancin kuɗi ta addabi bukukuwan Kirsimeti na bara, a bana…

Read More
  • Labarai

Gwamnati Ta Kammala Horar da Sama da Matasa 7,000 a Matsayin Masu Tsaron Daji Da Za a Tura su Aiki Nan take

Editor4 days ago05 mins

Gwamnatin Tarayya ta sanar da kammala horar da fiye da matasa 7,000 da aka dauka a matsayin Masu Tsaron Daji (Forest Guards) a jihohi bakwai da ake ganin suna fuskantar matsanancin barazanar tsaro. Wannan horo ya gudana ne karkashin shirin Presidential Forest Guards Initiative da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, ya kaddamar a watan Mayu…

Read More
  • Labarai

YADDA MU’UTAMAR NA MANYAN ƊALIBAN FUDIYYA (FOSA), 2025. YA GUDANA A KADUNA

Editor5 days ago05 mins

Daga Hafiz Nura Alja’afaree Roni. Dandalin manyan Ɗaliban Fudiyya (FOSA) sun gudanar da gagarumin Mu’utamar na kwanaki uku cikin nasara da tsari a muhallin Makarantar Imam Sadiq (as) da ke Nassarawa, Kaduna. Taron ya tattaro manyan ɗalibai fudiyya daga sassa daban-daban na ƙasa domin tattauna muhimman batutuwa da suka shafi ilimi, tarbiyya, Inganta Fudiyyoyi da…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Najeriya Da Amurka Sun Kai Hari Kan ’Yan ISIS A Dajin Bauni Da ke Jihar Sokoto

Editor5 days ago04 mins

Gwamnatin Najeriya ta sanar da nasarar kai hare-haren da aka tsara cikin tsanaki kan wasu manyan sansanonin ’yan ta’addan ISIS guda biyu da ke cikin dajin Bauni, a ƙaramar hukumar Tangaza ta Jihar Sokoto. A cewar sanarwar da Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ta fitar, an gudanar da harin ne tare da haɗin…

Read More
  • Labarai

SHUGABA TINUBU YA YI ALHININ RASUWAR ’YAN MAJALISAR KANO BIYU

Editor5 days ago02 mins

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya miƙa saƙon ta’aziyyarsa ga Gwamnati da al’ummar Jihar Kano bisa rasuwar ’yan Majalisar Dokokin jihar guda biyu. Marigayan su ne Aminu Sa’ad Ungogo da Aliyu Sarki Daneji, wakilan mazabun Ungogo da Kano Municipal, waɗanda suka rasu a lokuta daban-daban cikin awa ɗaya a ranar Laraba. Shugaba Tinubu ya bayyana…

Read More
  • Labarai

Najeriya da Amurka Sun Kai Harin Hadin Gwiwa Kan Manyan Maboyar ’Yan Ta’adda a Arewa Maso Yamma

Editor6 days ago03 mins

Ma’aikatar Harkokin Waje ta Najeriya ta tabbatar da cewa gwamnati na ci gaba da hadin gwiwar tsaro da kasashen duniya musamman Amurka domin dakile barazanar ta’addanci a kasar. Wannan mataki, a cewar ma’aikatar, ya haifar da samun karin nasarori a yunkurin kai hare-haren jiragen sama da suka yi a wasu sansanonin ’yan ta’adda a yankin…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3
  • …
  • 83

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube

You May Have Missed

  • Labarai

Yadda Hukumomin Tsaro Suka Cafke Manyan Shugabannin Ƙungiyar Ta’addanci ta Ansaru – Ribadu

Editor 5 months ago
  • Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Wa’adin Mako Ɗaya Ga Neman Gurbin Aiki a Hukumomin Tsaro

Editor 5 months ago
  • Labarai

CBN ya soke lasin bankuna biyu bayan sun karya ƙa’ida da kasa cika sharuɗɗa

Editor 2 weeks ago
  • Labarai

Tinubu Ba Zai Taɓa Tauye ’Yancin Kafafen Yaɗa Labarai Ba, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor 5 months ago
  • Labarai

Nijeriya ta yi Allah-wadai da harin da ake kai wa ‘yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Editor 2 years ago
  • Labarai

Zurfafa dangantakar Nijeriya da BBC yana da muhimmanci wajen samar da al’umma mai masaniya, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor 1 year ago
  • Labarai

Jihar Kebbi za ta dauki nauyin aurar da mutane 300

Editor 11 months ago
  • Labarai

AYYUKAN RAYA ƘASA: Sanata Orji Kalu Ya Jinjina Wa Hazaƙar Gwamna Lawal

Editor 7 months ago
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.