Babu Kamshin Gaskiya a Cewar da Ake yi, Yan Ta’adda na da Makaman Da suka Fi Na Jami’an tsaron Najeriya, Inji Ministan Tsaro Badaru Abubakar

Wasu Muhimman Kalaman Ministan Tsaro Mohammed Badaru Abubakar… -A cikin shekaru biyu na gwamnatin Tinubu wadda ta tarar da ƙalubale mafi muni a tarihin ƙasashen Sahel, an sami cikakken tsaro a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna wanda a baya ya taɓa kasancewa tungar masu garkuwa da mutane. -Daga watan Mayun 2023 zuwa yanzu mun yi…

Read More