KARFAFA AL’UMMA: Gwamna Lawal Ya Raba Katin Cirar Kuɗi Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon katunan cirar kuɗi ga waɗanda suka ci gajiyar shirye-shiryen tallafi na Bankin Duniya da ake kira ‘Cash Transfer’. An gudanar da bikin ƙaddamarwar ne a ranar Litinin a Sakatariyar Ƙaramar Hukumar Tsafe. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya fitar…

Read More

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Kammala Bitar Ayyukan Ta, Ta Fitar da Sababbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa ta Ƙasa (National Communication Team) ta kammala taron duba yadda ta gudanar da ayyukan ta a tsakiyar wa’adin ta, tare da ɗaukar sababbin matakai na ƙara bayyana nasarorin da gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke samu. Ƙungiyar ta ƙunshi hukumomi da jami’ai na Gwamnatin Tarayya waɗanda alhakin shelar ayyukan gwamnatin Tinubu ya…

Read More

Babu Kamshin Gaskiya a Cewar da Ake yi, Yan Ta’adda na da Makaman Da suka Fi Na Jami’an tsaron Najeriya, Inji Ministan Tsaro Badaru Abubakar

Wasu Muhimman Kalaman Ministan Tsaro Mohammed Badaru Abubakar… -A cikin shekaru biyu na gwamnatin Tinubu wadda ta tarar da ƙalubale mafi muni a tarihin ƙasashen Sahel, an sami cikakken tsaro a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna wanda a baya ya taɓa kasancewa tungar masu garkuwa da mutane. -Daga watan Mayun 2023 zuwa yanzu mun yi…

Read More

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki kan bashin da ake bin bangaren wutar lantarki na Naira tiriliyan 4

Wata sanarwa da mai bada shawara na musamman kan harkokin sadarwa da hulda da jama’a na ministan makamashi Adebayo Adelabu, wato Bolaji Tunji ya fitar a ranar Lahadin, ta ce gwamnatin tarayya ta sha alwashin yin gaggawar magance basussukan, biyo bayan wata tattaunawa da aka yi tsakanin Adelabu da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki…

Read More